Arewa
Bayan cece-kuce kan matakin Abba Kabir, gwamnan ya bayyana dalilin umarnin cafke Aminu Ado Bayero a jihar inda ya ce yana kokarin kawo tashin hankali ne.
Sarkin Kano, Muhammadi Sanusi II ya bayyana musabbabin cire shi a kujerar sarautar Kano da gwamnatin Abdullahi Ganduje ta yi inda ya ce tsantsar siyasa ne kawai.
Dubunnan mata suna mutuwa a duk shekara musamman bayan samun juna biyu ko haihuwa. Dr. Zainab Mahmud likita ce a Amurka da ke da burin kawo gyara a Najeriya.
Gwamnatin jihar Kano ta kalubalanci kwamishinan ƴan sanda a jihar kan daukar matakin hana bukukuwan salla inda ta ce ba shi da ikon daukar wannan mataki.
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci babban daraktan Hukumar BPP, Mamman Ahmadu da Muhammadu Buhari ya nada ya yi murabus daga mukaminsa kan wasu dalilai.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya magantu kan rigimar sarautar Kano inda ya ce zargin bata masa suna ne kadai zai kai shi kotu idan aka tuge shi a sarauta.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya raba kyautar N10,000 ga dukkan ma'aikatan jihar domin gudanar da bukukuwan sallar cikin walwala a jihar.
An shiga wani irin yanayi a jihar Kaduna bayan mutuwar fitaccen basarake da ke sarautar Moro’a Asholyio da ke Manchok a jihar, Gwamna Uba Sani ya tura sakon jaje.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bayyana cewa da Uba Sani ya ke ba tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai kan gwagwarmayar "June 12" a Najeriya.
Arewa
Samu kari