Arewa
Yayin da ake tsaka da dambarwar sarautar jihar Kano, Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto zai sauya dokar nadin hakimai da dagatai domin inganta tsarin masarautu.
Yan bindiga sun kai hari garuruwan jihar Katsina inda suka kashe mutane kimanin 22 da 'yan sanda 4. Rundunar NFF ta tabbatar da kai hare-haren tare da karin haske.
Kwamandojin Hisbah a kananan hukumomi 44 a Kano sun ziyarci Sarki Muhammadu Sanusi II a fadarsa domin nuna goyon bayansu da kuma hadin kai kan ayyukansu.
Majalisar wakilan tarayya ta saurari kudurorin doka guda shida da za su takaita wa'adin shugaban kasa da gwamnoni da samar da ofishin mataimakin shugaban kasa 2.
Dr Isa Ali Ibrahim Pantami ya bayyana falolin dake tattare da watan Zul-Hijjah, watan da ake aikin hajji a cikinsa da kuma babbar sallah a kasashen musulmai.
A mako mai zuwa ne Shugaba Bola Tinubu zai karbi ƙudurin sauya tsarin mulkin Najeriya zuwa 'gwamnatocin shiyya na Firimiya' duk da majalisa na adawa da shi.
Rundunar ‘yan sandan jihar Delta ta fara daukar mataki kan 'yan acaba da aka kama suna yin kabu kabu a jihar bayan da gwamnati ta kakaba dokar haramta okada.
Matasa daga karamar hukumar Alkaleri da ke a jihar Bauchi, sun gudanar da zanga-zangar lumana kan tsige shugaban karamar hukumar su da gwamnatin jihar ta yi.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun tabbatar da cewa wata mata mai suna Hajiya Hawawu daga Kwara ta rasu, binciken da aka gudanar ya tabbatar da cewa ta yi ajalin kanta.
Arewa
Samu kari