Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Wani jigo a jam'iyyar APC, Alhaji Alhassan Yaryasa ya bayyana sulhu a tsakanin kwankwaso da Ganduje a matsayin hanya daya tilo da za a samu zaman lafiya a jihar Kano
Mambobin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a majalisar dokokin jihar Kano sun fice daga zauren majalisar yayin yunkurin gyara dokar masarautun jihar.
Biyo bayan aniyar majalisar dokkokin jihar Kano na sake fasalin dokar masarautun jihar, Musa Iliysau Kwankwaso ya yi murabus. Ya ce sai 2027 za su kayar da Abba.
Atiku Abubakar ya ce an yi masa alkawarin samun takara, a karshe ya sa ya ji kunya a NNPP, ya bata lokaci a banza bayan alakar da ke tsakaninsa da Rabiu Kwankwaso.
Tsohon kwamishina a jihar Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yi iƙirarin cewa tun kafin hukuncin kotun ƙoli aka cimma matsaya da Gwamna Abba Kabir zai baro NNPP.
Jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso, ya bukaci manyan masu ruwa da tsaki na Arewacin Najeriya su marawa Tinubu baya.
Wanda ya assasa jami'yyar NNPP, Dakta Boniface Aniebonam ya koka kan yadda Sanata Rabiu Kwankwaso ke neman kwace ragamar jami'yyar bayan wahalar da ya sha.
Jigon APC a Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya bayyana cewa gwamnatin jihar ba ta shirya ba kan binciken Abdullahi Ganduje, ya ce Rabiu Kwankwaso maci amana ne.
Abba Kabir Yusuf ya hurowa Dr. Abdullahi Umar Ganduje wuta cewa sai an bincike shi. A baya an fara zancen ‘yan Kwankwasiyya za su dawo cikin APC.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari