
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso







Jigon APC a Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya bayyana cewa gwamnatin jihar ba ta shirya ba kan binciken Abdullahi Ganduje, ya ce Rabiu Kwankwaso maci amana ne.

Abba Kabir Yusuf ya hurowa Dr. Abdullahi Umar Ganduje wuta cewa sai an bincike shi. A baya an fara zancen ‘yan Kwankwasiyya za su dawo cikin APC.

Bangaren Kudu maso yamma na jam'iyyar New Nigeria's Peoples' Parrty ya yi fatali da sabuwar alamar jam'iyyar da kwankwaso ya kaddamar. Sun ce ba a tuntube su ba

Musa Iliyasu Kwankwaso babban jigo a jam'iyyar APC ta jihar Kano, ya bukace 'yan majalisun Arewa da kada su bari zargin cushe a kasafin kudi ya raba kansu.

Sheikh Muhammad Bn Uthman ya bayyana abin farin ciki da Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya fada musu yayin zama da malaman addini da ya yi a jihar.

Sheikh Abdallah Usman Gadon Kaya da Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo, sun bayyana rashin jin daɗinsu da kuma yadda suke ganin za a tari hanzarin lamarin.

Bayan Malam Aminu Daurawa ya yi murabus daga kujerarsa, jigon APC, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yi martani kan lamarin inda ya ce abin da ya fada ya tabata.

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya nemi malamai su gyara masa a duk lokacin da ya yi kuskure. Abba zai kara albashin malaman Kano kuma zai gyara duka masallatai

Bola Tinubu yana lura da abubuwan da ke faruwa, ya yi kira ga gwamnoni su bi sahun Abba Gida Gida ganin kokarin da Abba ya fara a Kano na yakar masu boye kaya
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari