Akwa Ibom
Duk da kiran a rage kashe a kuɗi a gwamnati, wasu gwamnoni sun yi gaban kansu wajen naɗa hadimai masu yawan gaske domin taimaka musu a sha'anin mulki.
Babbar Kotun jihar Akwa Ibom ta gamsu da cewa wani Fasto da ɗan uwansa sun haɗu sun halaka manomi da gangan, ta yanke musu hukuncin kisa ta rataya.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno, samu nasarar yayin da Kotun sauraron korafe-ƙorafen zaben gwamna ta tabbatar da nasarar da ya samu a watan Maris.
Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya sha alwashin ci gaba da yin taka tsan-tsan sannan ya ce ba zai ba da kai bori ya hau ba ga masu son sace baitul malin jihar.
Bayan kammala zaben 2023, akwai mata mataimakan gwamnoni takwas a jihohin Najeriya, daga cikin jihohin akwai Kaduna da Adamawa da Plateau da Ebonyi da sauransu.
Hadimin gwamnan jihar Akwa Ibom ya fito fili ya musanta batun cewa jirgin saman gwamnatin jihar, har yanzu yana hannun tsohon gwamnan jihar, Udom Emmanuel.
Wani matashi da hukumar matasa masu yi wa ƙasa hidima wato NYSC ta tura jihar Oyo ya ɓuge da zuwa Uyo da ke jihar Akwa Ibom. Matashin wanda aka ce daga Zaria.
Ali Ndume wanda shi ne bulaliyar Majalisa ya bulale Godswill Akpabio, watakila Sanatoci su hukunta Shugabansu saboda shaidawa duniya cewa an biya su kudin hutu.
Olusegun Obasanjo tsohon shugaban kasa yace Sunday Mbang, tsohon jagoran Cocin Methodist ne kadai jagoran kiristocin Najeriya da yake da tabbas zai tafi aljanna
Akwa Ibom
Samu kari