Akwa Ibom
An zaɓi Godswill Akpabio, a ranar Talata, 13 ga watan Yuni, a matsayin shugaban Majalisar Dattawan Najeriya ta 10, wacce sanatoci daga jam'iyyu daban-daban.
Musa Saidu ya ce Dattawan Arewa ba su tare da Godswill Akpabio domin Sanatan ba masoyin Arewa ba ne, hakan na zuwa ne bayan an ji wasu ‘Yan Arewa su na bayansa.
Dakarun hukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC sun kama wasu ɗaliban jami'ar jihar Akwa Ibom su 19 bisa zarginsu da hannu a aikata laifukan Intanet uku.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel, ya amince da naɗa wa mutane akalla 149 rawanin Dagaci a kauyukansu yayin da ya rage kwanaki 30 wa'adin mulkinsa ya kare.
Hukumar tsaro, NSCDC a jihar Akwa Ibom ta kama ganganun man fetur a kalla 150 cikin wani kwale-kwale a teku da ke hanyar kai wa kasar Kamaru da barauniyar hanya
Kotun koli da ake wa lakabi da daga ke sai Allah ya isa ya raba gardama kan sahihin ɗan takarar gwamnan jam'iyyar APC a jihar Akwa Ibom a zaben ranar Asabar.
Wasu yan daba da ake zargin na PDP sun yi kokarin tilasta mutane zaben jam'iyyarsu sun tarwatsa rumfar zabe tare fasa akwati duk da kasancewar yan sanda a wajen
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Akwa Ibom ta sanar da sallamar ɗan takararta na gwamna a zaben watan Maris, Michael Enyong, kan zargin bogin takardun karatu.
A labarin da muke samu, an ce wasu mutum 15 sun shiga hannu yayin da suka farmaki asu bankuna 3 a jihar Akwa Ibom. An bayyana yadda suka shiga hannun yan sanda.
Akwa Ibom
Samu kari