Aikin Hajji
Masarautar Saudiyya ta bayyana cewa, dukkan wanda zai zo aikin Hajji dole ne sai ya yi allurar rigakafin Korona. Hakan wani yunkuri ne na dakile yaduwar cutar.
Hukumar kula da aikin hajji ta kasa ta bukaci 'yan Najeriya su daina daurawa gwamnati nauyin tallafi wajen gudanar da aikin hajji. Ta bada shawara kan tanadi.
Gwamnan Jihar Legas, Mista Babajide Sanwo-Olu ya yi kira ga masu niyyar zuwa aikin hajji a jihar su rungumi sabon tsarin tara kudin kujerar hajji da jihar ta bu
Khalidi bin Abdul Aziz, sarkin kasar Saudiyya a wancan lokacin, shine ya zabi Injiniya Muneer daga kamfanin Sheik Mahmud bin Badr domin ya jagoranci kera kofar
Shahararren malamin addinin musulunci a Najeriya, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, ya bayyanawa gidan labarai na BBC dalilin da yasa ake jingina Annabi Muhammad
Masallacin Harami a ranar Laraba ya karbi kashin farko na maso aikin Umarah daga wajen Saudiyya a mataki na uku na yunkurin dawo da ayyukan Umarah da ziyarar ma
A cewar Attah, Comptroller Hafiz Kalla zai tashi daga FATS ya koma Kebbi yayin da Comptroller Bello Jibo zai bar shiyyar Bauchi/Gombe ya koma iyakar Najeriya da
Kwamishinan NAHCON mai kula da ayyuka, Abdullahi Magaji Harɗawa cikin wata sanarwa da ya fitar ya ce hukumomin Kula da aikin hajji na Saudiyya ne za su gindaya
Jawabin ya kara da cewa, tawagar NAHCON ta ziyarci ofishin gwamnoni da fadar sarakunan gargajiya a dukan jihohin da suka ziyarta domin neman hadin kansu wajen
Aikin Hajji
Samu kari