Jihar Adamawa
Za ku ji yadda APC ta rasa Imo, Oyo da sauran jihohin ta, yayin da PDP mai adawa ta gaza cigaba da rike jihohin Gombe da kuma Kwara, inda nufin gwamnonin na nada Magadan su a PDP ya gaza kai ga ci.
Jam'iyyar adawa ta PDP ce ta lashe zaben gwamna a jihohi ukun da Nabena ke korafi a kansu. Aminu Waziri Tambuwa ya yi tazarce a jihar Sokoto, Bala Muhammed ya kayar da gwamnan APC mai ci a jihar Bauchi, kamar yadda Ahmadu Finitiri
Za ku ji wanene Ahmadu Umaru Fintiri da ya doke Gwamna Bindow a zaben 2019. Mutumin da ya tsige Nyako ya haye kujerar sa sai sake zama Gwamna. Fintiri zai sake yin Gwamna a Adamawa bayan ya nada rikon kwarya a 2014.
'Yan ta'addar Boko Haram, sun kai hari wani banki a garin Michika da ke yankin jihar Adamawa, inda su ka fasa injin fito da kudi, sannan su ka fara harbin mutane. Rahotanni sun nuna cewa, rundunar sojin bataliya ta 143 da kuma...
A yayin da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta kammala zaben kece raini a jihar Adamawa, jam'iyyar PDP ta lashe zabe a dukkan kananan hukumomin jihar. A sakamakon kecen rainin da INEC ta sanar a cibiyoyin tattara sakama
A yau Alhamis 28 ga watan Maris za a gabatar da zaben gwamnoni a jihar Adamawa karo na biyu. Inda aka wakilta wani mataimakin shugaban hukumar 'yan sanda na kasa akan ya sanya ido akan zaben. Zaben wanda za a gabatar da shi...
A zaben kujerar ‘yan majalisar dokoki a mazabun da ba a kamalla zabe na a Adamawa da Taraba ba, PDP ta doke APC a zaben cike-gibi na ‘Yan Majalisar dokokin Adamawa. A Taraba ma Jam’iyyar mai mulki ta kawo kujeru 2.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta watau INEC, ta yi watsi da umurnin Kotu da cewa zaben cike gurbi zai gudana a ranar Asabar, 23 ga watan Maris cikin jihohin Adamawa da kuma Bauchi kamar yadda ta shar'anta.
Ba lallai zaben zagaye na biyu na kece raini da hukumar zabe ta kasa (INEC) ke shirin gudanarwa a jihar Aadamawa ya yiwu saboda hukuncin da ake saka ran kotu zata yanke a gobe, Alhamis. Kwamishinan hukumar INEC a jihar Adamawa, Ba
Jihar Adamawa
Samu kari