Jihar Adamawa

Gwamnatin jihar Adamawa ta kori ma'aikata fiye da 300
Breaking
Gwamnatin jihar Adamawa ta kori ma'aikata fiye da 300
Siyasa
daga  Mudathir Ishaq

Mukaddashin rijistaran makarantar, Uwargida Rebecca, wacce ta saka hannu a kan takardun korar ma'aikatan, ta ce sallamar ma'aikatan biyayya ce ga umarnin kwamitin da gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri, ya nada a kan makarantar