Jihar Adamawa

Yau ce ranar raba gardama a jihar Adamawa
Yau ce ranar raba gardama a jihar Adamawa
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

A yau Alhamis 28 ga watan Maris za a gabatar da zaben gwamnoni a jihar Adamawa karo na biyu. Inda aka wakilta wani mataimakin shugaban hukumar 'yan sanda na kasa akan ya sanya ido akan zaben. Zaben wanda za a gabatar da shi...