Jihar Adamawa
A yau Alhamis 28 ga watan Maris za a gabatar da zaben gwamnoni a jihar Adamawa karo na biyu. Inda aka wakilta wani mataimakin shugaban hukumar 'yan sanda na kasa akan ya sanya ido akan zaben. Zaben wanda za a gabatar da shi...
A zaben kujerar ‘yan majalisar dokoki a mazabun da ba a kamalla zabe na a Adamawa da Taraba ba, PDP ta doke APC a zaben cike-gibi na ‘Yan Majalisar dokokin Adamawa. A Taraba ma Jam’iyyar mai mulki ta kawo kujeru 2.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta watau INEC, ta yi watsi da umurnin Kotu da cewa zaben cike gurbi zai gudana a ranar Asabar, 23 ga watan Maris cikin jihohin Adamawa da kuma Bauchi kamar yadda ta shar'anta.
Ba lallai zaben zagaye na biyu na kece raini da hukumar zabe ta kasa (INEC) ke shirin gudanarwa a jihar Aadamawa ya yiwu saboda hukuncin da ake saka ran kotu zata yanke a gobe, Alhamis. Kwamishinan hukumar INEC a jihar Adamawa, Ba
Jiya PDP ta fadawa APC cewa ita za ta ci zaben da za a karasa. PDP ta cika-baki tace za ta lashe zaben Gwamna a jihohi 6. PDP mai adawa tace Gwamnatin Jam’iyyar APC na kawo tashin hankali da yin kukan karya.
Legit.ng ta ruwaito daga cikin jihohin da aka samu irin wannan tasgaro akwai jahar Bauchi, Sakkwato, Adamawa da kuma jahar Filato, dukkaninsu jihohi ne dake Arewacin Najeriya Sai dai babban dalilin da doka ta tanadar na auna idan
Majiyan Legit.ng ya bayyana cewa a ranar Laraba, 27 ga watan Feburairu ne jama’an Musulmai suka fito manyansu da kananansu suna murnar samun nasarar Buhari sai kwatsam wasu gungun matasan kabilar Bwatiye suka kai musu farmaki da n
A jiya Talata, hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC, ta tabbatar da nasarar shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin wanda ya lashe babban zaben kasa da aka gudanar a ranar Asabar, 23 ga watan Fabrairun 2019.
A yayin da a jiya Asabar, 23 ga watan Fabrairun 2019, mai aukuwar ta auku, an gudanar da babban zabe na kujerar shugaba kasa da ta 'yan majalisun tarayya cikin duk wani kwararo, lungu da sako da ke fadin kasar nan.
Jihar Adamawa
Samu kari