Jihar Adamawa
Sakataren hukumar bada agajin gaggawa na jihar Adamawa, Dakta Muhd Suleiman, ya ce ibtila’in ya biyo bayan mamakon ruwan sama mai yawan gaske da ya sauka a wasu sassan jihar, har na tsawon kwanaki 3.
'Yan matan sun yi kiran ne a ranar Juma'ar da ta gabata cikin wata rubutacciyar wasika da suka gabatar wa matar gwamnan bayan taron murnar tunawa da ranar yara mata ta duniya wacce majalisar dinkin duniya ta ware.
Sanata Elisha Abbo na Adamawa ta Arewa ya na zargin sabon Gwamnan PDP da jefa Jam’iyya cikin matsala. Elisha Abbo ya na ganin gwamna Amadu Fintiri zai rusa PDP a jihar.
Jaridar Vanguard ta ruwaito cewa, gwamnan cikin wata sanarwa da ya gabatar a ranar Litinin, ya ce wannan yunkuri na kan tafarkin kundin tsarin mulkin kasa wanda ya ba shi damar yin afuwa ga masu laifi.
Jami’an Yansanda masu yaki da fashi da makami, SARS sun samu nasarar cafke wata budurwa yar shekara 18 mai suna Hadiza Babayo da laifin satar kaninta dan shekara 5, tare da yin garkuwa da shi,
Yarinyar Umar Ardo da aka sace a Abuja ta dawo da gida bayan an biya masu garkuwa da mutane daloli. Yanzu wannan ‘Diyar‘Dan takarar Gwamnan da shugaban kasa ta samu ‘yanci.
A rana irin ta yau ne, 27 ga watan Agusta, aka kirkiri sabbin jihohi guda tara a Najeriya, lamarin da ya kara yawan jihohin Najeriya zuwa 36. Yanzu haka an samu shekaru 28 cif-cif da kirkirar jihohin. Jihohin 9 da aka kirkira a ra
Biyo bayan wani ruwan sama na mamako da ya kwarara a ranakun Juma'a da Asabar, ambaliyar ruwa ta hargitsa kananan hukumomi biyar na jihar Adamawa da suka hadar da Yola ta Arewa, Yola ta Kudu, Girei, Shelleng da kuma Ganye.
Mai wakilcin shiyyar Adamawa ta Tsakiya a zauren majalisar dattawa, Sanata Aisha Dahiru Ahmed Binani, a karshen makon da ya gabata ta dauki nauyin shirin tallafawa matasa da kuma mata 385 a kan sana'o'i daban-daban.
Jihar Adamawa
Samu kari