Jihar Adamawa
Ofishin Mai Bawa Shugban Kasa Shawara kan Harkokin Tsaro, ONSA ta sanar da cewa sojojin 159 troops sun ragargaza hanyoyin safarar kayayyaki da 'yan kungiyar ta'adda na ISWAP ke amfani da shi. Mai magana da yawun ONSA, Mista Danjum
Al'ummar garin Wuro Ahmadu da ke yankin gandun daji na Gongoshi a karamar hukumar Mayo-Belwa, jihar Adamawa, sun mayar da Masallacinsu Asibiti saboda tsanani bukatar wurin da za a ke duba lafiyarsu. Garin Wuro Ahmadu tamkar ruga
Da yake bada wannan labari ga manema labarai, Kwamandan hukumar a jihar, Mista Nuraddeen Abdullahi ya ce wanda aka kaman mai suna Imuere Ejiro ya kasance yana duba marasa lafiya a asibitocin kudi guda biyu a Yola.
A jiya Litinin 8 ga watan Yuli 2019, hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Adamawa ta bayyana tsarinta na gabatar da zaben kananan hukumomi a cikin watan Nuwamba na wannan shekarar
A wani yanayi da salo mai kama da na shirin fim, dangin amarya sun kashe wani ango tare da abokansa da suka zo kauyen Borong da ke karamar hukumar Demsa a jihar Adamawa daga jihar Borno domin daurin aure. Marigayin, Luka Yakubu,
Daga ranar Laraba, 2 ga watan Yuli zuwa Alhamis, 3 ga watan Yuli, sunan Sanata Elisha Abbo ya zama ruwan dare a fadin Najeriya, musammam a wurin ma'abota amfani da dandalin sada zumunta. Sanata Abbo ya shiga bakin 'yan Najeriya da
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, kuma dan takarar shugaban kasa a zaben 2019 a jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya kwance ma Sanata Elisha Ishaku Abbo Cliff zani a kasuwa.
Jim kadan bayan kafafen yada labarai sun kwarmata labarin yadda Sanata Abbo ya mammari wata mata don kawai ta yi kokarin hana shi dukan kawar ta, 'yan Najeriya, a gida da ketare, sun fusata tare da yin kiran a hukunta shi a kan
Jaridar, wacce ta ce ta mallaki faifan bidiyon, ta bayyana cewa lamarin ya faru ne a kan idon jami'in dan sanda da ke tare da sanata, wanda ta ce maimakon ya hana cin zarafin matar, sai ya yi kokarin kama ta. A cewar jaridar, mata
Jihar Adamawa
Samu kari