Jihar Adamawa
Gwamna Fintiri yi kira ga mazauna yankin da su yi watsi da tsegumi tare da samar da bayanai ga jami'an tsaro don tabbatar da wanzuwar zaman lafiya a yankin.
A jiya Asabar ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi wa Sanata Masi Binta Garba ta’aziyyar mutuwar Mahaifinta wanda ya yi masa direba a gidan soja a baya.
A kalla mutum 48 ne aka kashe a rikicin kabilanci da ya auku a karamar hukumar Lamurde ta jihar Adamawa. Ana shirya gawawwakin da aka kashe sakamakon rikicin do
'Yan ta'adda sun kara kai hari wani gari a jihar Adamawa washegarin ranar da aka yi rikici tsakanin wasu kabilu a jihar. Lamarin ya faru ne a garin Mbemun.
A ranar Laraba, 13 ga watan Mayun 2020, gwamnatin jihar Adamawa ta sanar da cewa tana neman wani kansila ido rufe sakamakon zargin sa da ake da satar shanu.
Marigayin, wanda aka haifa a a garin Vimtim da ke karamar hukumar Mubi ta jihar Adamawa, ya taba rike shugaban majalisar dokokin tsohuwar jihar Gongola a jamhur
Iyalin Mai Martaba Muhammadu Sanusi II sun samu karuwar jaririya a kwanan nan. Tsohon Sarki Muhammadu Sanusi II ya samu karuwar Yarinya mace daga Amaryarsa
Rundunar 'yan sandan Najeriya reshen jihar Adamawa ta yi bajakolin masu garkuwa da mutane 23 tare da manyan bindigunsu samfurin AK47 guda uku da ta kama. Kazali
Gwamna Fintiri ya bukaci jama'a da su kiyaye lafiyar majinyatansu da tsofaffin da shekarunsu suka kai 65 ko sama da haka ta hanyar tabbatar da sun zauna a gida.
Jihar Adamawa
Samu kari