Jihar Adamawa
Sanata Elisha Abbo ya yi bayyana cewa wasu manyan yan majalisa hudu na jam’iyyar PDP a jihar Adamawa na gab da sauya sheka zuwa APC saboda rigimar Fintiri.
Hukumar Kiyaye Haddura ta Kasa, FRSC, reshen jihar Adamawa ta ce a ƙalla mutane 40 ne suka rasu sakamakon hatsarin mota daga watan Satumba zuwa 9 ga watan Disam
Tsohon sanatan Adamawa, Abdul'Aziz Nyako, da sauran mambobin ADC sun koma APC. Nyako ya sanar da manema labarai hakan bayan tattaunawa tare da shugabannin APC.
Ishaku Elisha Abbo, Sanata mai wakiltar mazabar Adamawa ta arewa ya tsallake rijiya da baya. Wasu matasa a mazabarsa sun tsare shi da bindiga a kan kudi N2m.
Sanata Ishaku Elisha Abbo ya sake yin abin ba yada labari a Duniya, ya nuna bajinta. Wani tsagera ya tare ‘Dan Majalisa a gida, ya bukaci sai ya ba shi kudi.
Al'umman Folwoya Goriji da ke karamar hukumar Mayo Belwa na jihar Adamawa sun koka kan yadda suke cikin kangin rayuwa ba tare da samun tallafin gwamnati ba.
Kungiyar gwamnonin Arewa maso gabas, NEFG, ta koka kan abinda ta kira rashin adalci da gwamnatin tarayya ke mata a bangaren gine-ginen tituna a yankunan ta
Wasu miyagu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne suka kai hari yankin Yolde pete da ke karamar hukumar Yola ta Kudu. Mazauna yankin tare da jami'an suka ce.
Gwamna Fintiri ya tayasu murnar zama zakaru cikin waɗanda suka zauna jarrabawar wanda hakan ya nun ƙwazo da ƙwarewarsu, ya ce gwamnatinsa nada aniyar farfaɗo da
Jihar Adamawa
Samu kari