Jihar Adamawa
A zaman jiya, Majalisa ta yi magana a sakamakon ta’adin da aka yi a Garkida inda ‘Yan ta’addan Boko Haram su ka kai farmaki a Gombi.
Mazauna garin sun zargi dakarun rundunar sojin sama da kin kawo musu agaji yayin da mayakan kungiyar Boko Haram suka kai hari garin a makon da ya gabata. Da ya ke mayar da martani a kan zargin, Ibikunle Daramola, kakakin rundunar
Jastis Abdulazeez Anka ne ya yanke wa mutanen hudu, da suka hada da mace guda daya, hukuncin bayan hukumar ICPC mai yaki da cin hanci da rasha wa ta gurfanar da su. Alkalin ya bayyana cewa zasu shafe shekaru 10 a gidan yari a kan
Wata kyakyawar budurwa mai suna Honarabul Ameena Ameenu ‘yar asalin birni Yola a jihar Damawa ta bayyana cewa za ta yi tattaki zuwa jihar Kano don yin tozali da Murtala Sulen Garo. Ameena Ameenu, ta sanar da hakan ne a shafinta na
Sanatan Najeriya, Elisha Abbo ya je shafinsa na sadarwa don sanar da cewar zai taimaka wa Wata Yarinya a Loko, jahar Adamawa. Sanatan ya yi sanarwar a shafinsa na Facebook.
Akalla ma’aikata 10,000 da tsohon gwamnan jahar, Bindow Jibrilla ya dauka aiki, kuma sabuwar gwamnatin jahar a karkashin Gwamna Ahmadu Fintiri ta sallama daga aiki sun gudanar da zanga zanga a birnin Yola.
Kungiyar Musulunci a Adamawa ta nuna damuwa kan tsadar aure a tsakanin al’umman Musulmi a jahar wanda ke cike da kashe kudi. Shugaban kungiyar, Alhaji Gambo Jika, ya bayyana hakan a yayinda yake zantawa da manema labarai.
Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya amince da sallamar ma’aikata 5,000 da gwamnatin baya ta All Progressives Congress (APC) karkashin jagorancin Jibril Bindow ta dauka aiki.
Gwamnatin tarayya ta fatattaki wasu mutane 30 masu cin gajiyar tsarin tallafa ma marasa aikin yi da gwamnatin tarayya ta kirkiro na N-Power daga aiki a jahar Adamawa.
Jihar Adamawa
Samu kari