Jihar Adamawa
Kakakin hukumar kula da filayen jiragen sama na Nigeria (FAAN), Henrietta Yakubu, ta bayya cewa an gano 'tsagewa masu zurfi' titin da jirgi ke yin 'gare' kafin
Da yake sanarwar da ke cewa dokar za ta fara aiki daga karfe 3 ranar Lahadi, Fintiri ya ce rashin dakatar da barnar na iya janyo asarar rayuka da na dukiyoyi.
Sai dai, bayan an karanta wasikar shugaba Buhari a zauren majalisa, Sanata Enyinnaya Abaribe, shugaban marasa rinjaye, ya ce nadin Aisha ya sabawa dokokin PENCO
Daya daga cikin manyan jiga-jigan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Adamawa, Alhaji Adamu Muhammad, ya rasu a ranar Lahadi bayan fama da jinya .
Mahaifiyar Mataimakin Gwamnan Jihar Adamawa ta mutu ta na da shekara 118 aranar Talata.Ta na cikin daya daga cikin Matar da ta fi kowa shekaru a kasar nan.
'Yan sandan jihar Adamawa sun kama wasu 'yan ta'adda 7 da suka addabi kananan hukumonin Girei, Ganye da Mayo-Belwa da ke jihar Adamawa a yankin arewa maso gabas
Mutuwar basarake da al'umma ke so da kauna lamari ne da ke girgiza al'umma a duk lokacin da hakan ya faru sannan akwai bukatar a maye gurbinsa da wani sarkin
An nada tsohon jami'in tuntuba (liaison) na Majalisar Tarayya, Sanata Muhammad Abba-Aji a matsayin Sakataren kungiyar gwamnonin yankin Arewa ta Gabas, NEGF.
Tsohon mukaddashin gwamnan jihar, James Barka, ya sauya sheka daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Jihar Adamawa
Samu kari