Jihar Adamawa
'Yan ta'adda sun kara kai hari wani gari a jihar Adamawa washegarin ranar da aka yi rikici tsakanin wasu kabilu a jihar. Lamarin ya faru ne a garin Mbemun.
A ranar Laraba, 13 ga watan Mayun 2020, gwamnatin jihar Adamawa ta sanar da cewa tana neman wani kansila ido rufe sakamakon zargin sa da ake da satar shanu.
Marigayin, wanda aka haifa a a garin Vimtim da ke karamar hukumar Mubi ta jihar Adamawa, ya taba rike shugaban majalisar dokokin tsohuwar jihar Gongola a jamhur
Iyalin Mai Martaba Muhammadu Sanusi II sun samu karuwar jaririya a kwanan nan. Tsohon Sarki Muhammadu Sanusi II ya samu karuwar Yarinya mace daga Amaryarsa
Rundunar 'yan sandan Najeriya reshen jihar Adamawa ta yi bajakolin masu garkuwa da mutane 23 tare da manyan bindigunsu samfurin AK47 guda uku da ta kama. Kazali
Gwamna Fintiri ya bukaci jama'a da su kiyaye lafiyar majinyatansu da tsofaffin da shekarunsu suka kai 65 ko sama da haka ta hanyar tabbatar da sun zauna a gida.
A takardar korar ma'aikatan mai dauke da sa hannun shugaban AUN, Dawn Dekle, jami'ar ta ce ba ta da bukatar aiyukan ma'aikatan da ta kora, kamar yadda SaharaRep
Allah ya yi wa Hajiya Fatimah Umar Badami, mahaifiyar gwamnan jihar Adamawa rasuwa. Mahaifiyar Gwamna Ahmadu Fintiri ta rasu ne tana da shekaru 68 a duniya. Haj
A wannan karo, annobar ta shiga cikin jahar Adamawa, wanda hakan ya zamto karo na farko da aka samu wani mutumi mai dauke da ita tun bayan watanni biyu da fara
Jihar Adamawa
Samu kari