Jihar Adamawa
Hukumr yan sanda a garin Yola, ta tabbatar da kama mutum uku daga cikin mambobin hatsabibiyar kungiyar nan da aka fi sani da “mazan Shilla” a ranar Laraba.
An sace wani hakimi a jihar Adamawa sa'anni kadan bayan dawowarsa daga Abuja. Harin ya biyo bayan alwashin da kwamishinan 'yan sanda yayi na kawar 'yan ta'adda.
Kimanin jam'iyyu 30 a ranar laraba, suka janye goyon bayan su ga gwamnan Adamawa mai ci Ahmadu Fintiri, tare da nuna goyon bayan su ga dan takarar gwamna Dr Uma
Hukumar Jarrabawa ta Kasa wato (NECO) ta fitar da sakamakon Jarrabawar Dalibai da suka kamalla babban sakandare wato SSCE, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.
Dan majalisan Adamawa mai wakiltan mazabar Numan/Lamurde/Demsa a majalisar wakilai, Laori Kwamoti ya zargi hadiman Shugaba Muhammadu Buhari ke bata masa suna.
Sanata Elisha Abbo ya bayyana cewa ya sauya sheka daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa All Progressives Congress (APC) ne saboda makomar yayansa.
Tarihin rayuwarsa ya nuna cewa ya taba neman takarar kujerar gwamnan Adamawa a karkashin inuwar tsohuwar NRC, sannan ya taba rike mukamin mataimakin shugaban ja
Tsohon gwamnan ya nemi takarar kujerar Sanata a karkashin inuwar jam'iyyar PDP a zaben da ya gabata na shekarar 2019 kafin daga bisani ya tsalla ya koma APC a s
Jam'iyyar APC a ci gaba da rajistar mambobinta da take yi wani wakilinta ya bayyana bukatarta na yi wa akalla mutane miliyan 2 rajista a fadin jihar Adamawa.
Jihar Adamawa
Samu kari