Jihar Adamawa
Ishaku Elisha Abbo, Sanata mai wakiltar mazabar Adamawa ta arewa ya tsallake rijiya da baya. Wasu matasa a mazabarsa sun tsare shi da bindiga a kan kudi N2m.
Sanata Ishaku Elisha Abbo ya sake yin abin ba yada labari a Duniya, ya nuna bajinta. Wani tsagera ya tare ‘Dan Majalisa a gida, ya bukaci sai ya ba shi kudi.
Al'umman Folwoya Goriji da ke karamar hukumar Mayo Belwa na jihar Adamawa sun koka kan yadda suke cikin kangin rayuwa ba tare da samun tallafin gwamnati ba.
Kungiyar gwamnonin Arewa maso gabas, NEFG, ta koka kan abinda ta kira rashin adalci da gwamnatin tarayya ke mata a bangaren gine-ginen tituna a yankunan ta
Wasu miyagu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne suka kai hari yankin Yolde pete da ke karamar hukumar Yola ta Kudu. Mazauna yankin tare da jami'an suka ce.
Gwamna Fintiri ya tayasu murnar zama zakaru cikin waɗanda suka zauna jarrabawar wanda hakan ya nun ƙwazo da ƙwarewarsu, ya ce gwamnatinsa nada aniyar farfaɗo da
Jaridar Punch ta ce Miyagu sun kutsa har cikin gidan Shugaban Majalisar Adamawa, sun tsere da mutane biyu da aka samu a gidan Iya-Abass da ke garin Mbamba.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri ya zargi wasu masu hannu da shuni da daukar nauyin 'yan ta'adda da bata-gari wurin kawo cikas a mulkinsa. Daily Nigerian.
Gwamna Fintiri ya saka dokar ta baci a jihar Adamawa bayan matasa sun fake da zanga-zangar ENDSARS domin cigaba da tafka barna a ma'adanan gwamnati da gine-gine
Jihar Adamawa
Samu kari