Jihar Adamawa
Jihar Adamawa ta dakatar da albashin malaman makaranta sama da 2,000 da ta ke zargin na bogi ne biyo bayan wani tsarin tantance malamai da jihar ta gudanar.
Adadin mutanen da suka suka mutu sakamakon harin da Boko Haram ta kai garin Kwapree a karamar hukumar Hong na jihar Adamawa ya kai 10. Hakan na zuwa ne yayin da
Bishop Mathew Kukah ya bayyana cewa, yana ci gaba da addu'ar Allah yasa watarana Musulmai su ginawa Kiristoci Coci. Ya kuma kirayi gwamnati da ta karfafa zaman
Wasu da ake zargin yan Boko Haram ne sun kai hari kauyen Kwapre da ke karamar hukumar Hong da ke jihar Adamawa in suka halaka mutane biyar. Sun kuma yi awon gab
Wani matashi a jihar Adamawa ya kashe ɗan shekara 57 da zargin cewa yana da wata ɓoyayyar alaƙa tsakaninsa da matarsa, 'yan sandan zasu gudanar da bincike.
A wani sabon hari, 'yan bindiga sun fatattaki 'yan banga sun kuma sace wasu fitattun mutane a wani yankin jihar Adamawa. Ba a ruwaito kashe ko mutum daya ba.
Gardama ta ɓarke a majalisar dattijan ƙasar nan a zamanta na ran Talata ya yin da Sanata Aishatu Binani ta kawo kudirin gina babbar cibiyar duba marasa lafiya
Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargin suna da hannu a sace-sacen mutane da kuma fashi da makami a jihar Adamawa.
Rahoton da Hukumar kididdiga ta kasa NBS ya fitar, ya bayyana jihohin Imo, Adamawa da Cross Ribas a matsayin wadanda suka fi yawan rashin aikin yi a Najeriya.
Jihar Adamawa
Samu kari