Jihar Adamawa
Rahoto ya bayyana cewa, ana kyautata zaton dan tsagin uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari ne zai lashe zaben shugabancin APC da aka yi a jihar a ranar Asabar.
Jami'an hukumar yan sanda reshen jihar Adamawa sun kama wani mutumi da ake zarginsa da ɓatan yarsa da ya haifa a jihar Adamawa, bayan gano wata gawar mace.
Wata karamar yarinya, yar kimanin shekara 13 a duniya ta jagoranci yan uwanta yara wajen kira da babbar murya a kafa dokar hana iyaye aurar da yara kanana.
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kai hari ofishin 'yan sanda na Ngurore da ke karamar hukumar Yola ta Kudu inda suka sace mace mai shayarwa a g
Rahoton State of States na 2021 wanda BudgIT ta wallafa ya nuna ƙimar aiki a jihohin Najeriya. Bisa rahoton, Imo ce ke da mafi yawan marasa aikin yi a kasar.
Mataimakin gwamnan jihar Bauchi, Sanata Baba Tela, ya bayyana yaƙininsa cewa jam'iyyar adawa PDP ce zata lashe manyan kujeru a babban zaɓen dake tafe na 2023.
Wata tanka makare da man fetur ta yi hatsari a kan hanya a Yola, lamarin ya haddasa gobara, mutane da dama sun yi asarar dukiyoyi da suka kai da miliyoyin kudi.
Kwamoti Laori, mai wakiltar mazabar Numan/Demsa/Lamurde a tarayya ya fadi nawa kowanne dan majalisar wakilai ke samu a matsayin kason aiwatar da ayyukan mazabu.
Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta ce jami'an ta sun yi ram da wata Rumasau Muhammed mai shekaru 19 wacce ake zargi da soka wa wani Muhammed Adamu wuka.
Jihar Adamawa
Samu kari