Jihar Adamawa
Rahotanni sun kawo cewa jami’an hukumar tsaron farin kaya (DSS) sun yi wa tsohon gwamnan Adamawa, Jibrilla Bindow tambayoyi a ranar Laraba, 11 ga watan Agusta.
Jami'an yan sandan jihar Adamawa sun damke wani mutum mai shekaru 41, Usman Hammawa, bisa zarginsa da yi wa matarsa mai shekaru 36 duka, saboda N1,000 har sai d
Murna ya cika Atiku Abubakar yayin da daya daga cikin 'yan matan Chibok da suka kubuta daga hannun Boko Haram ta kammala karatun digiri a fannin lissafi a Yola.
A jiya ne wasu da ake zargin mayaƙan Boko Haram ne suka kai hari wani ƙauye a jihar Adamawa, Shugaba Buhari ya sha alwashin hukunta duk wani mai aikata laifi.
Hankula a halin yanzu tashe suke a kauyen Garka dake karamar hukumar Hong ta jihar Adamawa sakamakon farmakin da mayakan ta'addanci Boko Haram suka kai kauyen.
Babban Limamin masallacin Gidan Talabijin na Jihar Adamawa (ATV), Malam Abdulkadir Isa ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar Gwamnan Jihar domin ceto jama'a.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana jimaminsa bisa kashe Ahmed Gulak a jihar Imo. Shugaban ya ce wadanda suka kashe shi ba zasu tsira ba, dole a hukuntasu
Kungiyar IPOB ta bayyana matsayinta kan kisan tsohon hadimin Jonathan, Ahmed Gulak. Sun bayyana cewa, ba ya daga tsarinsu kashe 'yan siyasa a Najeriya ko kadan.
Biyo bayan hallaka tsohon hadaimin Jonathan, Ahmed Gulak, 'yan Najeriya sun yi sharhi game da kisan dan siyasar, sun kuma bayyana ra'ayoyinsu akan kisan nasa.
Jihar Adamawa
Samu kari