Jihar Adamawa
Sanata Elisha Abbo ya bayyana cewa ya sauya sheka daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa All Progressives Congress (APC) ne saboda makomar yayansa.
Tarihin rayuwarsa ya nuna cewa ya taba neman takarar kujerar gwamnan Adamawa a karkashin inuwar tsohuwar NRC, sannan ya taba rike mukamin mataimakin shugaban ja
Tsohon gwamnan ya nemi takarar kujerar Sanata a karkashin inuwar jam'iyyar PDP a zaben da ya gabata na shekarar 2019 kafin daga bisani ya tsalla ya koma APC a s
Jam'iyyar APC a ci gaba da rajistar mambobinta da take yi wani wakilinta ya bayyana bukatarta na yi wa akalla mutane miliyan 2 rajista a fadin jihar Adamawa.
Allah ya yi wa toshon ministan ilimi kuma tsohon dan takarar shugaban kasa, Alhaji Dauda Birmah, rasuwa da safiyar ranar Talata, kamar yadda dan sa ya wallafa
A wata sanarwa da ya fitar ranar Lahadi, Sulaiman Yahaya Nguroje, mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar, ya ce akwai damuwar nuna tsiraici a wajen wasan
Mazauna karamar hukumar Madagali ta jihar Adamawa sun yi kira ga gwamnati da ta inganta tsaro bayan sace 'yan mata uku da mayakan Boko Haram suka yi a Madagali.
Sanata Elisha Abbo mai wakiltar mazabar Adamawa Ta Arewa a Majalisa ta 9 ya tabbatar da cewa zai yi takarar gwamna a Jihar Adamawa a shekarar 2023, The Punch ta
An kashe shugaban kungiyar mafarauta na jihar Adamawa, Young Mori, a wata musayar wuta da sukayi da 'yan bindiga a jihar Kaduna, kamar yadda iyalansa da wasu.
Jihar Adamawa
Samu kari