Jihar Adamawa
A jiya ne wasu da ake zargin mayaƙan Boko Haram ne suka kai hari wani ƙauye a jihar Adamawa, Shugaba Buhari ya sha alwashin hukunta duk wani mai aikata laifi.
Hankula a halin yanzu tashe suke a kauyen Garka dake karamar hukumar Hong ta jihar Adamawa sakamakon farmakin da mayakan ta'addanci Boko Haram suka kai kauyen.
Babban Limamin masallacin Gidan Talabijin na Jihar Adamawa (ATV), Malam Abdulkadir Isa ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar Gwamnan Jihar domin ceto jama'a.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana jimaminsa bisa kashe Ahmed Gulak a jihar Imo. Shugaban ya ce wadanda suka kashe shi ba zasu tsira ba, dole a hukuntasu
Kungiyar IPOB ta bayyana matsayinta kan kisan tsohon hadimin Jonathan, Ahmed Gulak. Sun bayyana cewa, ba ya daga tsarinsu kashe 'yan siyasa a Najeriya ko kadan.
Biyo bayan hallaka tsohon hadaimin Jonathan, Ahmed Gulak, 'yan Najeriya sun yi sharhi game da kisan dan siyasar, sun kuma bayyana ra'ayoyinsu akan kisan nasa.
Rahoton Legit.ng Hausa, ya tattaro muku bayanai game da rayuwar Ahmad Gulak, wanda ya kasance tsohon hadimi ga Goodluck Jonathan. An harbe Ahmad Gulak yau.
Matashi dan Najeriya mai shekaru 23 mai suna Adam Dalla ya aura fitacciyar 'yar siyasa a Adamawa mai suna Barista Jamila Babuba. Kamar yadda wallafar da shafin.
Wasu yan bindiga sun tuba daga aikata aiyukan Satar Mutane, sun miƙa makaman su ga hukumar 'yan sanda a jihar Adamawa. Kwashinan jihar ya tabbatar da haka.
Jihar Adamawa
Samu kari