Jihar Adamawa
Wani mai aikin tukin mota a jihar Adamawa ya yi sanadin mutuwar matarsa kuma uwar yayansa takwas bayan caka mata wuka a ƙirji kuma ya sake ta a garin Lande.
Shugabanni a Adamawa sun nuna rashin amincewa da karin gundumomi a jihar, sun ce hakan rashin azanci ne duba ga yadda wadanda ke kasa ke kasa biyan albashi.
Kauyukan Kwapre, Dabna, Lar, Zah da sauran wasu kauyuka ne a gundumar Garaha, wanda daga nan ne mahaifar babban sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha.
Rahoto ya nuna cewa mutanen kauyuka da dama a Gundumar Guraha, inda sakataren gwamnatin tarayya ya fito, sun gudu daga gidajen su saboda harin yan bindiga.
Kungiyar 'yan ta'adda ta ISWAP ta yi barazanar kai farmaki wasu garuruwa da ke karkashin karamar hukumar Machika a jihar yayin bikin kirsimeti da ke karatowa, A
Dakarun Sojoji sun samu nasarar hallaka mayakan kungiyar ta'addancin Boko Haram 6, sun kwato makamai da dama a wata musayar wuta da suka yi a jihar Adamawa.
'Yan bindiga sun kutsa wani asibiti a Yol, babban birnin Jihar Adamawa, a ranar Litinin da yamma sun sace mai asibitin, Daily Trust ta ruwaito. Wadanda aka sace
Adamawa Yola - Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa ranar Laraba, 1 ga Disamba, ya rabawa manyan Sarakunan gargajiyan 1st class motocin SUV da Hilux.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri ya bayyana irin shirin da ya yiwa sauran jam'iyyun siyasa a jihar idan zaben 2023 yazo. Ya ce, zai koya musu darasi mummun
Jihar Adamawa
Samu kari