Jihar Adamawa
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kai hari ofishin 'yan sanda na Ngurore da ke karamar hukumar Yola ta Kudu inda suka sace mace mai shayarwa a g
Rahoton State of States na 2021 wanda BudgIT ta wallafa ya nuna ƙimar aiki a jihohin Najeriya. Bisa rahoton, Imo ce ke da mafi yawan marasa aikin yi a kasar.
Mataimakin gwamnan jihar Bauchi, Sanata Baba Tela, ya bayyana yaƙininsa cewa jam'iyyar adawa PDP ce zata lashe manyan kujeru a babban zaɓen dake tafe na 2023.
Wata tanka makare da man fetur ta yi hatsari a kan hanya a Yola, lamarin ya haddasa gobara, mutane da dama sun yi asarar dukiyoyi da suka kai da miliyoyin kudi.
Kwamoti Laori, mai wakiltar mazabar Numan/Demsa/Lamurde a tarayya ya fadi nawa kowanne dan majalisar wakilai ke samu a matsayin kason aiwatar da ayyukan mazabu.
Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta ce jami'an ta sun yi ram da wata Rumasau Muhammed mai shekaru 19 wacce ake zargi da soka wa wani Muhammed Adamu wuka.
Jihar Adamawa ta dakatar da ayyukan wasu makarantun kwana na gwamnati duba da yadda lamarin tsaro yake kara tabarbarewa a yankuna daban-daban na Arewacin kasar.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana irin kuskuren da aka yi wajen kirkirar jam'iyyar APC a Najeriya. A cewar jam'iyyar ba ta tabuka komai
Wani matashi ya hallaka budurwarsa, ya kuma binne ta a wani dan karamin rami mara zurfi domin guje wa abin da ka iya biyo baya na hukuma da sauran batutuwa.
Jihar Adamawa
Samu kari