Hadarin jirgi
Fasinjan da ya bude kofar fita ta gaggawa ta jirgin saman kamfanin Asiana da ke Koriya ta Kudu ya bayyana cewa ji ya yi numfashinsa na daukewa kamar zai mutu.
Da kamar wahala jirgin Nigeria Air da aka shigo da shi a kurarren lokaci ya fara tashi. Ana bukatar a bi wasu matakai kafin jirgin ya fara tashi da fasinjoji
Matthew Pwajok ya rasa kujerar da yake kai ta shugaban hukumar NAMA bayan an kore shi daga ofis. A ‘yan kwanakin nan ne aka tsige Kyaftin Rabiu Yadudu daga FAAN
Wasu mutum 20 sun nutse cikin ruwa a wani haɗarin jirgin ruwa da ya auki a jihar Sokoto. Mutanen sun nutse ne yayin da suka je samo makamashi a kan jirgin.
Mutane akalla takwas ne dai aka tabbatar da mutuwar su a wani hadarin kwale-kwale da ya rutsa da su a Gusau babban birnin jihar Zamfara a karshen makon da ya
Yanzu muke samun labarin yadda jirgin sama ya sauka a Abuja cikin gaggawa yayin da ya kama da wuta a lokacin da ya taso daga jihar Adamawa da ke Arewa ta Gabas.
Rahotanni sun tabbatar da haɗarin wasu jiragen yaƙin rundunar sojin Amurka. Jiragen yaƙin dai sun yi taho mu gama ne a yayin da suke dawowa daga atisayen tuƙi.
Mulki ya zo karshe, amma Minista ya hakikance a kan maganar jirgin sama. Daga yanzu zuwa 29 ga Mayu, za a iya ganin jirgin saman NigeriaAir yana yawo a sama.
An tattaro mutanen Najeriya kusan 2400 da yakin da ake yi a Sudan ya rutsa da su, wannan zirga-zirga na ‘yan kwanaki za ta ci abin da ya kai Dala miliyan 1.2.
Hadarin jirgi
Samu kari