Hadarin jirgi
A wannan labarin, gwamnan Kaduna, Uba Sani ya mika ta’aziya ga iyalan wadanda su ka rasu a hadarin mota da ta afku a Saminaka da ke karamar hukumar Lere.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi magana kan hatsarin jirgin ruwan da ya auku a jihar wanda ya yi sanadiyyar rasa rayukan sama da mutane 40.
An samu asarar rayuka a jihar Zamfara bayan wani jirgin ruwa dauke da fasinjoji ya kife a jihar Zamfara. Hatsarin jirgin ya ritsa da fasinjoji masu yawan gaske.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Ogun ta tabbatar da ɓatan wasu mutum w bayan jirgin ruwan da suke ciki ya kife, ta ce ana ci gaba da koƙarin lalubo gawarsu.
Wani jirgin ruwa da ya ɗauki mutane akalla 25 da babura ya nutse a yankin ƙaramar hukumar Lafia a jihar Nasarawa, an tabbatar da mutum huɗu sun mutu.
Wani jirgin kwale kwale mai dauke da fasinjoji a jihar Bauchi ya kife a cikin tsakiyar kogi. An samu nasarar ceto mutum bakwai yayin da aka nemi sauran aka rasa.
Fasinjoji biyar da wani jirgin ruwa ya ɗauko sun rasa rayuwarsu a lokacin da ya nutse a garin Ganta da ke ƙaramar hukumar Buji a jihar Jigawa jiya Talata.
Mutum ɗaya ya rasa ransa a karshen makonnan a jihar Bayelsa lokacin da wani jirgin ruwa ya kife bayan ya ɗauko mutane a yankin karamar hukumar Ijaw ta Kudu.
Masu ababen hawa da ke bin titin Anthony Oke zuwa Gbagada ta babbar hanyar Oshodi-Apapa sun tsallake rijiya da baya yayin da yanka dauke da gas ta fadi.
Hadarin jirgi
Samu kari