Abuja
Wata mata ta gamu da ajalinta lokacin da ta yi ƙoƙarin raba ƴaƴanta guda biyu masu faɗa da juna a birnin tarayya Abuja. Ɗaya daga cikin yaran ne dai ya sare ta.
Wasu mutane 'yan asalin birnin tarayya Abuja sun nemi kotu ta dakatar da batun rantsuwara Tinubu da ake shirin gudanarwa a ranar 29 ga watan Mayun shekarar 2023
Alhaji Atiku Abubakar, da gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo na cikin waɗanda suka fara isa dakin taron da jam'iyyar PDP ta shiryawa sabbin zababbun gwamnoni.
Wasu bangarorin sansanin rundunar sojin saman Najeriya da ke birnin tarayya Abuja ya kam da wuta ranar Laraba 10 ga watan Mayu, babu wasu bayanai a hukumance.
Kotun sauraron karar zaben shugaban kasa mai zama a birnin Abuja ta ɗage zaman shari'a kan karar da jam'iyyar APM ta kalubalanci nasarar Aaiwaju Bola Tinubu.
Dan majalisar wakilai ta tarayya, Hon Mukhtar Betara ya nuna sha’awarsa ta tsayawa takarar majalisar wakilai, yayin da ake sa ran za a kaddamar a watan Yuni.
Tuni kotun sauraron kararrakin da suka shafi zaben shugaban kasa a Najeriya ta fara zama kan babban zaben 2023, mun haɗa muku jerin sunayen Alkalan Kotun su 5.
Yanzu muke samun labarin yadda jirgin sama ya sauka a Abuja cikin gaggawa yayin da ya kama da wuta a lokacin da ya taso daga jihar Adamawa da ke Arewa ta Gabas.
Ministan wuta ya koka kan yadda kwastomomi ciki harda wasu manyan ma'aikatun gwamnati ke kin biyan kudin wuta akan lokaci duk kuwa da arhar da wutar ta ke da
Abuja
Samu kari