Abuja
Bayan kalaman Nasir El-Rufai kan hana shi mukamin Minista a gwamnatin Bola Tinubu, hadimin shugaban ya mayar da martani inda ya ke ba tsohon gwamnan shawara.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya yi magana game da biyan haraji a Najeriya inda ya ba da shawarwari yan kasa su dage da ba da tasu gudunmawa.
Jami'an EFCC sun mamaye kotu da makamai, sun takaita shiga. Shaidu sun ce sunan Yahaya Bello bai bayyana a takardun kadarori ba. Kotu ta dage shari'ar.
Rundunar 'yan sanda ta ayyana Hafsat Kabir da Baba Sule a matsayin wadanda ake nema ruwa a jallo. 'Yan kasa na iya cafke su tare da mika su ga hukuma mafi kusa.
An yada wani faifan bidiyo da aka gano marigayi Sanata Lawal Yahaya Gumau yana fadin ya kusa mutuwa makwanni kafin sanar da rasuwarsa a jiya Asabar.
Tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Babangida ya bayyana musabbabin kifar da tsohon shugaban kasa a Najeriya, Muhammadu Buhari inda ya ce an tauye hakkin sojoji.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya yabawa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar kan inganta tattalin arziki a mulkin Obasanjo.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta fitar da sanarwar cewa za ta fara daukan aikin 'yan sanda a shekarar 2025. An bayyana matakin da masu neman aiki za su bi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa tsohon sanatan Bauchi ta Kudu, Lawal Yahaya Gumau, ya rasu a Abuja bayan gajeriyar rashin lafiya inda aka shirya yi masa jana'izarsa.
Abuja
Samu kari