Abuja
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta gargadi gurbatattun jami'anta masu amfani da sunan IGP wajen aikata ba daidai. Ta ba 'yan Najeriya mafita kan ayyukansu.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya caccaki tsohon shugaban jam'iyyar PDP, Uche Secondus inda ya fadi dalilin da yasa ya haɗa baki aka cire shi daga mukaminsa.
A Najeriya akwai tarihin rasa rayukan mutane sakamakon turmutsutsin da ke aukuwa a wuraren tarurruka. Lamarin dai ya fi faruwa a wurin rabon abinci.
Tsohuwar Ministar mata, Uju Kennedy-Ohanenye ta ce ko kadan ba ta yi nadamar abubuwan da ta yi lokacin tana Minista kafin a kore ta daga mukaminta ba
Rundunar ƴan sandan Abuja ta tabbatar da kama limamin coci da jami'ai kan zarginsu da sakaci a taron da ya jawo turmutsitsi har aka rasa rayuka ranar Asabar.
Jam'iyyar PDP ta kalubalanci Bola Tinubu da ya tafi daga Abuja zuwa Legas idan har tsaro ya inganta a Najeriya. PDP ta ce tsare tsaren Tinubu sun kawo wahala.
An jibge akalla jami’ai 3,180 a Abuja don kare rayuka da dukiyoyin al'umma a bukukuwan Kirsimeti da na sabuwar shekara. An bukaci jama’a su ba jami'ai hadin kai.
MURIC ta bukaci Nyesom Wike ya bayyana dalilin dakatar da Injiniya Shehu Hadi, tana mai cewa rashin bayani na nuna rashin bin ka'ida da rashin adalci wajen korar.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi magana kan yadda cire tallafin mai ya shafi mutane da tattalin arzikinsu inda ya ba da labarin yadda lamarin ya shafi wani abokinsa.
Abuja
Samu kari