Abuja
Bayan sace wata motar ofishin mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro a masallacin Juma'a, Nuhu Ribadu, rundunar ‘yan sanda ta fara bincike kan lamarin.
Rahotanni sun bayyana yadda babban jigo a jam'iyyar APC, Rauf Adeniji ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane, bayan sace shi a watan Janairun shekarar 2025.
Hukumar NiMet ta bayyana cewa za a buga zafi mai mai tsanani a wasu jihohin Arewa 18. Yanayin zai hada da Kano, Gombe, Jigawa, Benue da birnin tarayya Abuja.
Daya daga cikin jagororin APC a Najeriya, Farfesa Haruna Yerima ya ce ba su amince da neman sauke Sanata Kashim Shettima a takarar 2027 da ake so Tinubu ya yi.
Rundunar tsaro yi martani ga Gwamna Babagana Zulum na Borno kan sake bayyanan hare-haren Boko Haram a jihar da ke Arewa maso Gabas da aka sha fama a baya.
Rundunar yan sanda ta kai farmaki maboyar masu laifi a unguwanni da dama a birnin tarayya Abuja. An kama mutane 136 kuma ana cigaba da musu bincike.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta gudanar da ranar 'yan sanda ta farko a Najeriya. An gudanar shara, raba tallafin magani da duba marasa lafiya a jihohin Najeriya.
Farfesa Mahmud Yakubu ya jagoranci taron INEC yayin da ake yada jita-jitar tsige shi. INEC ta ce saƙon WhatsApp da ke yawo ba gaskiya ba ne kwata-kwata.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna damuwa game da rasuwar shugaban MTN na farko kuma wanda ya kafa bankin Diamond, Pascal Dozie bayan shekaru 85.
Abuja
Samu kari