Abuja
Awanni 48 bayan samun sauyin shugabanci a APC, Kwamitin NWC ya shirya zama da gwamnonin jam'iyya mai mulki kan muhimman abubuwan da suka faru a cikin gida.
Kungiyar Malaman Kwalejin Ilim a Najeriya ta umarci mambobinta da suke zuwa wurin aiki sau biyu a sati saboda halin da ake ciki a na cire tallafin man fetur.
Gwamnatin Tarayya ta ce za ta dauki mummunan mataki a kan kungiyoyin 'yan kasuwa dake kara farashin kayayyaki da na masarufi babu gaira babu dalili a Najeriya.
Wani matashi da ya arce da wata mota ta naira miliyan 55 a kwanakin baya a Abuja, ya bayyana cewa ba da nufin sata ya dauki motar ba. Ya ce kawai dai ya tafi.
Wani magidanci a birnin tarayya Abuja, Raphael Chima, ya nemi Kotun kwastumare mai zama a birnin tarayya ra raba aurensa da Joy saboda bata kaunar zaman lafiya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan da gwamnonin jihohin Imo, Ogun da Kwara a fadarsa Aso Villa da ke Abuja.
Tsohon shugaban ma'aikatan jihar Imo, Uche Nwosu ya shawarci Bola Tinubu akan rabon kudaden tallafi inda ya ce ya kamata kudin su kai N30,000, don isa ga kowa.
Bayan kara tsadar litar man fetur, layin ababen haea ya cika gidajen mai maƙil musamman waɗanda ba su kara farashi ba har kawo yanzu a Kano da birnin Abuja.
Hukumar gidajen yarin Najeriya ta ce akalla fursunoni biyar ne suka kammala digiri a gidan gyaran hali na Kuje da ke birnin Tarayya Abuja yayin zamansu a gidan.
Abuja
Samu kari