Abba Gida-gida
'Yan sandan jihar Kano sun sanar da mutuwar wani gagararren dan daba bayan mutane sun masa dukan kawo wuka, sun yi rugu rugu da kafofinsa kafin ya mutu.
Majalisar dokokin Kano ta bayyana rashin jin dadinta a kan yadda .sai aikata mugayen laifuffuka su ke neman mafaka a gine-ginen da ba a kammala su ba a fadin jihar.
Bayan ficewar tsohon gwamnan Osun, Rauf Aregbesola daga APC, Jam’iyyar NNPP a jihar ta bayyana shirinta na karɓarsa zuwa gare ta domin ci gaban jihar.
Majalisar dokokin Kano ta bayyana cewa akwai bukatar a samar da hukumar tsaro mallakin jiha domin taimaka wa jami'an rundunar 'yan sanda wajen yaki da rashin tsaro.
Rundunar 'yan sanda ta kama Abba Zizu, daya daga cikin hadiman gwamna Abba Yusuf da ke ofishin kwamishina bisa zargin cin zarafin wani ma'aikacin gwamnati a Kano.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin Ibrahim Adam a matsayin daya daga cikin hadimansa a kan yada labarai domin kara yadda ayuukan gwamnati.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta amsa rokon kungiyoyi wajen janye shari'a da wadanda su ka gudanar da zanga-zangar adawa da gwamnatin Tinubu a watan Agusta.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa an yi sababbin nade-nade domin bayar da damar inganta gudanar da rayuwar mazauna jihar, sannan an nada sabon Akanta Janar.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce kan raba awaki, Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kare shirin yana cewa naman awaki na da amfani sosai wajen magance cututtuka.
Abba Gida-gida
Samu kari