Abba Gida-gida
Mawakin Kwankwasiyya, Abubakar Sani Dan Hausa ya koma jam'iyyar APC bayan fita daga NNPP. Sanata Barau Jibrin ya karbe shi a birnin tarayya Abuja.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kara jaddada rashin jin dadin yadda ta gaji bangaren ilimi a cikin mummunan hali, ta dauki matakin gina sababbin makarantu.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa al'umar da yake wakilta ne ke karfafa masa gwiwa wajen gudanar da manyan ayyukan ci gaban da ya dauki idon duniya.
Jam'iyyar NNPP a Kano ta zargi Sanata Kawu Sumaila da, Abdullahi Sani Rogo, Alhaji Alhassan Rurum, Aliyu Madakin gini da wani guda daga da cin dunduniyar jam'iyya.
Shugaban APC na Kano, Abdullahi Abbas ya bayyana yi martani ga karamin Ministan gidaje da raya karkara, Yusuf Abdullahi Ata kan komawarsa kujerar shugaban jam'iyya.
Rashin gayyatar Abba Kabir ko Rabiu Kwankwaso da Kawu Sumaila ya yi zuwa bikin auren 'ya'yansa ya bar baya da kura inda yan NNPP ke zargin zai iya komawa APC.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu da ake zargi da garkuwa da mutane sun sace wata mata mai shekaru 60, Talatu Ali, a Asibitin Dawanau da ke Kano.
Kwamitin da ya tattara rahoto kan zanga zangar adawa da tsadar rayuwa ya ce an kashe mutane 10, an lalata dukiyar sama da N11bn an jikkata mutane 7.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta fara bibiyar kungiyoyi masu zaman kansu dake jihar domin tabbatar da inda suke samun kudin gudanarwa bayan zargin da aka yi wa USAID.
Abba Gida-gida
Samu kari