Abba Gida-gida
Kungiyoyin daliban jihar Kano sun bayyana takaicinsu bayan karin sama da 300% na kudin makarantar daliban jami'ar North West, inda suka ce bai dace ba.
A labarin nan, za a ji jam'iyyar NNPP ta bayyana takaicin yadda aka rasa rayukan matasa a tawagar 'yan wasan Kano suna dab da karasowa gida daga Ogun.
Hon. Garzali Musa Muhammad da aka sani da Obasanjo ya koma tafiyar Kwankwasiyya bayan an masa asiri ya rabu da Rabiu Kwankwaso da NNPP a jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta amince da a ware wasu makarantun sa kai domin biyawa dalibansu kudin jarrabawar NECO da NBAIS.
Za a ji cewa jam'iyyar adawa ta APC a Kano ta nuna rashin jin dadin hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke a kan zaben kananan hukumomi da aka gudanar a 2024.
Kotun ɗaukaka ƙara ta soke hukuncin da ya rushe KASIEC da zaɓen kananan hukumomin Kano na 2024. Ta tabbatar da sahihancin shugabanni 44 da ‘yan takarar Kwankwasiyya.
Za a ji cewa gwamnatin Kano ta fara biyan sama da N16bn na hakkokin sallama ga tsofaffin kansilolin APC da suka yi aiki a zamanin Abdullahi Ganduje.
A labarin nan, rikici ya barke a Rano, Kano bayan zargin cewa baturen yan sandan ya kashe wani matashi, lamarin da ya janyo tarzoma da daukar fansa.
A labarin nan, za ku ji kotu a Kano ta yanke wa Shafiu Abubakar hukuncin kisa ta rataya bayan samunsa da laifin kona masallata a garinsu na Gadan.
Abba Gida-gida
Samu kari