Abba Gida-gida
Dan daba da aka fi sani da Abba Dujal ya mika wuya ga 'yan sandan jihar Kano. Dujal ya ce ya kashe mutane a Kano da Jigawa, ya sace babura da wayoyin jama'a.
Rundunar ‘yan sanda a Edo ta ce an cafke mafarauta hudu daga Kano da makamai yayin da suka isa jihar ranar Asabar da dare a dakin hotel da ke jihar.
Gwamnatin Kano ta sauke nauyin bashin da ake bin jihar na karatun dalibai 84 da gwamnatin baya, a karkashin Abdullahi Umar Ganduje ta aika kasar waje karo karatu.
Bayan dawowa daga Edo, mataimakin gwamnan Kano, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya tabbatar da cewa yan Arewa da ke zaune a Edo suna cikin aminci da kwanciyar hankali.
Gwamna Monday Okpebholo ya ce gwamnatinsa da ta tarayya sun kafa kwamitin bincike don gano musabbabin kisan matafiya 16 'yan Kano a Uromi, jihar Edo.
Bayan kisan Hausawa 16 a Edo, gwamnatin Kano ta tura tawaga zuwa jihar da ya haɗa mataimakin gwamna domin binciken kashe-kashen da suka faru a kauyen Uromi.
Bayan shiru na kwanaki kan kisan Hausawa a Uromi na jihar Edo, Abba Hikima ya yi tambayoyi guda 10 kan halin da ake ciki. An bukaci gwamnati da dauki mataki.
Buba Galadima ya ce idan wasu za su yi amfani da kotu wajen sauke mai martaba Muhammadu Sanusi II daga sarautar Kano sau 10 za su mayar da shi mulkin Kano.
Kotun daukaka kara ta bayyana cewa nan gaba kadan za ta aika da ranar sanar da hukuncin da ta yanke a kan dambarwar zaben kananan hukumomi a jihar Kano.
Abba Gida-gida
Samu kari