Bola Tinubu
Masu kare hakkin ɗan Adam a Najeriya sun nuna damuwa kan ci gaba da tsare malamin addini na Zaria da ke jihar Kaduna, Sheikh Sani Khalifa, ba tare da gurfanarwa ba.
Sheikh Sani Khalifa na Zaria ya shafe kwanaki 23 a tsare kan zargin alaƙa da juyin mulki; iyalansa sun ce an ba shi kyautar kudi ne don ya yi addu'a kawai.
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya ce ba Shugaba Bola Tinubu ba ne ke da alhakin samar da tsaro a jihohi.
A cewar Fasto Toye Ebijomore, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai sauya wa Najeriya suna kafin ya kammala mulki. Ya yi hasashen abubuwan da za su faru a 2026.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa za a ba talakawa miliyan 10 tallafin a 2026. Za a ba mutum 1,000 a dukkan mazabu 8,809 tallafin a Najeriya.
Jam'iyyar APC mai mulki ta ce Bola Tinubu zai yi nasara a zaben 2027. Ta yi martani ne bayan Peter Obi ya shiga ADC ya hade da Atiku Abubakar a karshen 2025.
Ministan ayyuka, David Umahi ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ya cikawa 'yan kabilar Ibo burin neman kafa Biyafara saboda aikin da ya musu.
Wata babbar kotu ta Abuja ta ba gwamnatin tarayya damar fara aiwatar da sababbin dokokin haraji. Ta ki amincewa da bukatar da aka shigar a gabanta.
Ƙungiyar ɗalibai ta NANS ta ayyana 14 ga Janairu, 2026 a matsayin ranar zanga-zangar ƙasa kan sabuwar dokar haraji, tana mai kiran ɗalibai su yi tattaki zuwa Villa.
Bola Tinubu
Samu kari