Bola Tinubu
An sha biki a jihar Ebonyi bayan daura auren kanin ministan ayyuka, Injiniya Silas Umahi da yar uwar gwamnan jihar mai suna Cynthia Rebecca Nwifuru.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta fusata bayan bukatar da wani dan siyasa ya yi na a yi amfani da siyasar kabilanci don kifar da Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Bayan mutuwar marigayi Sarkin Ijebu da aka birne bisa tsarin Musulunci, mutuwarsa ta haifar da rikici tsakanin masu ra’ayin gargajiya da na addini.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana cewa ya yi afuwa ga wasu mutane 175 bayan samun ci gaba a halayen wasu daga cikinsu wanda ya jawo suka a kasar.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya musanta rahotannin da ke cewa yana shirin neman kujerar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Malaman Musulunci sun gudanar da taro a Kaduna inda suka karyata zargin da wasu ‘yan siyasa na kasashen waje ke yi na “kisan gillar Kiristoci” a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta ce ana sake nazarin afuwa da Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi ga wasu 'yan Najeriya a baya-bayan nan.
A labarin nan, za a jo cewa a yayin tantance sabon shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan, ya shaida wa majalisa cewa zai sake waiwayar batun amfani da fasaha a zabe.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi magana kan afuwar da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi wa wasu 'yan Najeriya. Ta ce har yanzu babu wanda aka saki.
Bola Tinubu
Samu kari