Bola Tinubu
Fayose ya ce Obi ne kadai mai tasiri a ƴan adawa, kuma ADC ba za ta kai labari a 2027 ba, yayin da ya fadi dalilin ƙin karbar tayin mukami da Tinubu ya yi masa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ya bayyana cewa Ministan Tinubu ya fadi gaskiya kan kwangilar titin Legas zuwa Calabar.
Janar Mamman Jiya Vatsa ya yi aiki tare Janar Ibrahim Babangida kafin a yanke masa huuncin kisa. Shugaban kasa Bola Tinubu ya masa afuwa a shekarar 2025.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya yi magana kan rikicin jam'iyyar adawa ta PDP. Fayose ya bayyana cewa wasu gwamnoni za su yi murabus daga jam'iyyar.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi shagube ga 'yan siyasar da suke tururuwa daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Ya ce a baya sun soke shi.
Sakataren yada labaran jam'iyyar PDP na kasa, Debo Ologunagba, ya bukaci Mai girma Bola Tinubu da ya daina kokarin ganin ya sanya gwamonin PDP sun koma APC.
Fada shugaban kasa ta yi magana kan tazarcen Shugaba Bola Tinubu a zaben shekarar 2027 da ake tunkara. Ta bayyana cewa ba dan siyasar da zai iya kalubalantarsa.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya koka kan yadda ake satar ma'adina a kasashen Afrika. Ya ce satar ma'adinai babban laifi ne kamar ta'addanci da sauransu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon 'dan majalisa da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya i wa afuwa, Farouk Lawan ya fadi abin da ya raba da da Kwankwaso.
Bola Tinubu
Samu kari