Bola Tinubu
Hukuma ta ja-kunnen Bola Tinubu a kan bashi, Muhammadu Buhari ya bar masa gadon N77tr. An fahimci bashin da ke kan wuyan Najeriya ya karu, binciken ya nuna haka
Jigon APC, Cif Tony Okocha ya ce Nyesom Wike ya bada gudumuwa wajen nasarar Bola Ahmed Tinubu a 2023, saboda haka ya ke so jagoran PDP ya sauya-sheka zuwa APC.
Bola Tinubu zai iya fatali da Abdullahi Ganduje, Atiku Bagudu da Abubakar Badaru ya dauko kwarrarru a Ministoci. Zuciyarsa ta fi karkata ga su a kan ‘yan siyasa
Motoci za su rika barkowa Najeriya kamar yadda aka saba a baya. An saurari koken ‘yan kasuwa da kwastam bayan da aka rubutawa FEC wasika domin a bude iyakar.
Kailani Muhammad, babban jigon APC kuma shugaban magoya bayan Tinubu ya ce sojoji ne kaɗai ke da hannu a satar ɗanyen mai ba, harda Sarakuna da wasu gwamnoni.
Najeriya ta zo ta biyu a ma'aikatan da suka fi ƙwazo a duniya a wani bincike na ƙididdiga da aka gudanar. Ma'aikatan Najeriya kan shafe sama da sa'o'i 2,000.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, bai amince da ƙarin albashin kaso 114% ga ƴan siyasa da ma'aikatan ɓangaren shari'a ba.
A yayin da ake dakon ministocin Tinubu, mun tattaro muku yawan kwanakin da tsoffin shugabannin ƙasa da suka haɗa da Obasanjo, Yar'adua, Jonathan da Buhari.
Shugaban Kungiyar Gamayyar 'Yan Kasuwa (TUC), Festus Osifo ya koka kan yadda 'yan siyasa ke nuna halin ko in kula yadda talaka ke ciki dalilin cire tallafin mai
Bola Tinubu
Samu kari