Bola Tinubu
Biyo bayan rattaɓa hannun kan dokar ba ɗalibai bashi a Najeriya a tsakiyar watan Yuni, jami'o'i da dama sun sanar da ƙara kuɗin makarantarsu fiye da kaso 100%.
Ɗan takarar gwamnan jihar Oyo, na jam'iyyar APC, Teslim Folarin ya bayyana cewa saboda Shugaba Tinubu ya lashe zaɓe ne aka yi masa butulci ya faɗi zaɓen gwamna.
Gamayyar kungiyar shugabannin jihar Ribas sun yi kira ga shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da ya duba yiwuwar nada Sanata Magnus Abe a matsayin minista.
A labarin da muke samu, an bayyana yadda Bola Ahmad Tinubu, shugaban Najeriya ya kai ziyara ga Oba na Legas a fadarsa. Wannan na zuwa a zamansa da yake a Legas.
Yanzu muke samun labarin yadda Shugaban Najeriya, Bola Ahmad Tinubu ke ganawar sirri da daya daga cikin shugabannin kasashen Afrika. Yana ganawar ne a Legas.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara Ahmed Sani Yariman Bakura ya bayyana cewa sulhu na gaskiya ya kamata gwamnatocin Najeriya su yi da 'yan bindigan da suka addabi.
An ba gwamnatin tarayyar Najeriya da hukumomin tsaro wa’adin awanni 72 domin su kama tsohon shugaban tsagerun yan bindigar Neja Delta Mujahid Asari-Dokubo.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP), Peter Obi ya goge wata wallafa da ya yi a twitter yana mai sukar ayarin motocin shugaba Bola Tinubu.
Sokoto - Mai alfarma sarkin musulmai, Alhaji Sa'ad Abubakar na III ya tabbatar da cikakken goyon bayansa ga sabuwar gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari