Bola Tinubu
Kotun saurarn kararrakin zaben shugaban kasa ta kori karar da jam’iyyar Allied Peoples Movement (APM) ta shigar saboda rashin cancanta da hurumin sauraronta.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta yi hukunci kan ƙarar da Shugaba Tinubu da Kashim Shettima suka shigar kan Peter Obi na jam'iyyar Labour Party.
Shugaban kasa Bola Tinubu na cikin tsaka mai wuya yayin da kotun zabe ke matakin karshe na zartar da hukunci kan kujerarsa. Zai san makomarsa a yau Laraba.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, da tawagarsa sun isa ƙasar Indiya domin halartar taron G20, da isarsu Tinubu ya gana da shugaban Hinduja Group.
Gwamnati ta lashe amanta domin gudun karin tashin farashin fetur. Idan aka bar farashi a hannun ‘yan kasuwa, sai an koma saida litar fetur a kan akalla N818.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya gargadi masu shirya kawo tarnaki a tsare-tsaren gwamnatin Shugaba Tinubu, ya ce ba za a dawo da tallafin mai ba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a jiya Talata 5 ga watan Satumba ya yi sabbin nade-nade guda takwas a ma'aikatar birnin Tarayya wanda za su kasance sakatarori.
Fitaccen malamin coci Fasto Adewale Giwa na cocin ‘Awaiting The Second Coming of Christ’, ya shawarci alƙalan kotun sauraron ƙararrakin zaɓe da su yi hukunci.
Tsohon shugaban tsagerun Neja Delta, Asari Dokubo ya aike da matasa zuwa harabar kotun zaben shugaban ƙasa. Matasan ɗauke da alluna sun je goyon bayan Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari