Bola Tinubu
Wole Soyinka yana zargin an shirya makarkashiya tun farko kafin zaben domin a tabbatar da cewa ba ayi zabe ba. Farfesan ya ce saura kiris tarihi ya maimaita kan shi.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yabawa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari inda ya ce bai taba tsoma baki a cikin harkokin gwamnatinsa bayan barin mulki.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ba zai iya komawa Jamhuriyar Nijar ba saboda kulle iyakokin kasar nan.
Shugaban JaM'iyyar APC a jihar Edo, Kanal David Imuse mai ritaya ya ajiye mukamin shugabancin jam'iyyar don tsayawa takarar gwamnan a zaben da za a gudanar.
Wata kungiyar arewa ta NEYGA ta yi alkawarin fallasa wadanda ke kokarin daure shugaban ma’aikatan Tinubu, Femi Gbajabiamila a binciken Betta Edu.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bai wa tsohon shugaban PDP na jihar Ribas rantsuwar kama aiki a matsayin kwamishinan hukumar tattara kuɗin shiga.
Ministan harkokin cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo, ya aike da wasika zuwa ga hukumar da'ar ma'aikata kan dalilinsa na kin amsa gayyatar da aka yi masa.
Ministan ayyuka zai kashe sama da N1.03tr a maimakon N657bn da Bola Tinubu ya gabatar a kundin kasafi. Za a ji Sanatoci da ‘Yan Majalisa sun yi kari.
Shugaban kwamitin da aka kafa domin gyara harkar haraji ya ce sun dauke kimanin N8tr daga cikin aljihun wasu mutane, sun shiga baitul-mali daga cire tallafin fetur.
Bola Tinubu
Samu kari