Bola Tinubu
Wani binciken gaskiya da aka gudanar ya fayyace gaskiya kan ikirarin da wani shafin yanar gizo ya yi cewa Tinubu zai ba da tallafin N250,000 ga 'yan Najeriya.
Shugaban Majalisar Wakilai, Tajuddeen Abbas ya fayyace wa 'yan Najeriya dalilin rashin jawabin Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ga majalisa kamar yadda aka ce zai yi.
Al'ummar Najeriya sun yi zafafan martani ga shugaba Bola Ahmed Tinubu kan kirkiro sabon taken kasa a lokacin da rashin tsaro da hauhawar farashi suka addabi mutane.
Fitaccen mai amfani da kafar sadarwa, Reno Omokri ya soki Bola Tinubu kan rattaba hannu a dokar sauya taken Najeriya inda ya ce an tafka babban kuskure.
Aliko Dangote ya sanar da cewa zuwa karshen shekarar 2025 duka motocinsu da ke kamfanin siminti za su koma amfani da gas domin rage dogaro da fetur.
Kotu ta sallami shugaban Miyetti Allah Kautal Kore Bello Bodejo daga tuhumar da ake masa na ta’addanci wanda ofishin babban lauyan gwamnatin tarayya ya shigar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana yadda majalisar jamhuriya ta uku ta masa sharar fage wajen samun nasara a babban zaben shugaban kasa a shekarar 2023.
A yau Laraba 29 ga watan Mayu, Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu kan sabuwar dokar da aka kirkira ta sauya taken Najeriya zuwa "Nigeria We Hail Thee".
Ministar kwadago, Nkeiruka Onyejeocha ta roki kungiyoyin NLC da TUC kan suyi hakuri su karbi N60,000 a matsayin mafi karancin albashi a Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari