Bola Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci shugabannin kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF) da su tuntubi gwamnonin 36 kan batun ba kananan hukumomi 'yanci.
An tattara cikakken jerin sunayen ƙasashen Afirka da suka canza taken kasarsu bayan da Tinubu ya rattaba hannu kan kudurin taken Najeriya na 2024 ya zama doka.
Uban NNPP na ƙasa, Dokta Boniface Aniebonam, ya jinjinawa Bola Ahmed Tinubu yayin da ya cika shekara guda da zama shugaban kasa, ya ba shi shawara.
Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar da cewa zai kori ministocinsa da suka gaza yin katabus a gwamnatinsa musamman wurin kawo abubuwan ci gaba ga ƴan Najeriya.
Ministan ayyuka, Dave Umahi ya koka kan yadda ƴan siyasa ke cin amanar iyayen gidansu wadanda suka taimake su wurin tabbatar da sun lashe zabe a jihohinsu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi wata ganawa ta musamman da mai ba Shugaba Bola Tinubu shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu a Abuja.
Hukumar ba dalibai lamuni ta NELFUND ta ce dalibai kimanin 60,000 ne suka yi rijista domin neman lamunin karatu cikin mako daya daga makarantun gwamnatin tarayya
Daya daga ‘ya’yan marigayi Ado Bayero, Zainab Ado Bayero, ta tunatar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu nauyin da ya rataya a wuyansa cikin gaggawa.
Kotun Koli ta umarci duka gwamnoni 36 da su yi martani kan zarginsu da Gwamnatin Tarayya ke yi game da dakile ƴancin ƙananan hukumomi 774 a fadin ƙasar.
Bola Tinubu
Samu kari