Bola Tinubu
Sanata Orji Kalu ya bayyana cewa duk da Kudu maso Gabas na son samar da dhugaban ƙasa amma babu mai iya kayar shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a 2027.
Gwamnatin tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta amince da ware kudi Naira biliyan 733 domin aiwatar da wasu muhimman ayyuka na tituna da gasa a Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sababbin jami'o'i 11 masu zaman kansu a faɗin Najeriya, ministan ilimi ya ce hakan zai ƙara ba matasa dama.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada sabon shugaban hukumar NYSC, Tinubu ya nada Birgediya Janar Kunle Nafiu bayan kammala wa'adin Birgediya YD Ahmed
Kungiyar kwadago ta yi Allah wadai da karin kudin wuta da gwamnatin Najeriya ke shirin yi. NLC za ta rufe Najeriya kirif da yin zazzafar zanga zanga ga Bola Tinubu.
Bayan sanar da rasuwar tsohuwar minista a Najeriya, Shugaba Tinubu ya jajanta wa iyalan Adenike Ebunoluwa Oyagbola wacce ta rasu tana da shekara 94 a duniya.
Karamin ministan gidaje, Abdullahi Ata, ya caccaki mataimakin gwamnan jihar Kano, kan kalaman da ya yi dangane da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Shugaba Bola Tinubu ya samu mukamin sarauta mafi girma a jihar Akwa Ibom. Gwamnan jihar da sarakuna ne suka taru wajen ba shi sarautar a Aso Villa.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya caccaki salon mulkin jam'iyyar APC inda ya ce ya yi kamanceceniya da na Fir’auna wurin ganawa al'umma azaba.
Bola Tinubu
Samu kari