Bola Tinubu
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gasata maganganun da wasu daga cikin 'yan APC ke yi na cewa jama'a sun fara samun saukin rayuwa saboda tsarin gwamnati.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce yana farinciki kan saukar farashin abinci a Najeriya. Ya ce zai cigaba da kokari kan habaka tattalin arzikin kasar.
Shugaban kasa, kuma jagoran APC, Bola Ahmed Tinubu ya ba 'yan jam'iyyar dake da korafi da su yi tare, inda ya ba umarni a zauna son warware matsalolinsu.
Jiga-jigan APC, da suka hada da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ba su halarci babban taron jam'iyyar ba.
Shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce kwamitin gudanarwa karƙashin jagorancinsa ya gaji bashin kudi Naira biliyan 8.9 da ya karbi jagoranci.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, ya yi martani ga tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na cewa akwai baraka a cikin jam'iyyar APC, inda ya ce kansu a hade yake.
Jiga-jigan APC sun fara hallara a sakatariyar jam'iyyar ta kasa dake Abuja a shirin da ake yi na gudanar da babban taro na kasa a karon farko tun 2023.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi magana kan tallafin man fetur a taron APC a Abuja. Bola Tinubu ya ce tsaro na inganta kuma tattali na kara habaka a Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan amfanin cire tallafin man fetur da gwamnatinsa ta yi. Ya bayyana cewa gwamnoni na samun kudade makudai.
Bola Tinubu
Samu kari