Bola Tinubu
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Mathias Tsado, ya bi sahun masu son ganin Goodluck Jonathan, ya tsaya takara a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Tinubu ya rage kuɗin wanke ƙoda zuwa ₦12,000 daga ₦50,000 a asibitocin tarayya, amma jama’a sun ce marasa lafiya na buƙatar jinya akai-akai da ya fi ƙarfin talaka.
Gwamnatin tarayya za ta rabawa talakawa tallafin kudi a gidaje miliyan 2.2. Karamin ministan jin kai, Tanko Sanunu ne ya bayyana hakan a wani taro a Abuja.
Jigon NNPP, Buba Galadima ya zargi gwamnatin tarayya ta a APC da shirya murdiya a zaben shugaban kasa na 2027, amma ya ce za su koya masu darasi.
Reno Omokri ya ce dalilai 20 za su tabbatar da amincewar 'yan Najeriya da Tinubu, daga tattalin arziki zuwa tsaro da ilimi, abin da zai sa a sake zabarsa a 2027.
A labarin nan, za a ji gwamnatin tarayya ta bayyana cewa kuɗin da ake biyan masu rike da madafun iko, kamar Shugaban Kasa zuwa Ministoci da ƴan majalisu ya yi kaɗan.
Fadar shugaban kasa ta ware mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro, Malam Nuhu Ribadu inda ta jero abubuwan alheri da ya yi cikin wata 25 da ya yi a ofishinsa.
Buba Galadima ya karyata yiwuwar Kwankwaso ya haɗa kai da Tinubu a 2027, ya ce NNPP ce za ta tantance shugaban Najeriya yana mai jaddada karfin Kwankwaso.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sakon ta'aziyyarsa ga shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, kan rasuwar mahaifiyarsa mai shekara 83.
Bola Tinubu
Samu kari