Bola Tinubu
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya halarci wani taron gangamin jama'a. Tambuwal ya ce dole ne a hada kai don kifar da gwamnatin APC.
Jita-jitar shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ta dauki hankalin yan Najeriya a yan kwanakin nan, manyan mutane da yan siyasa sun karyata lamarin.
Kungiyar Yiaga Africa ta bayyana cewa akwai bukatar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi nazari sosai kafin nada wanda zai maye gurbin shugaban INEC na kasa.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben shekarar 2027 a Najeriya, shugabar Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya, Didi Walson-Jack, ta gargadi ma’aikata kan shiga lamarin siyasa.
Primate Elijah Ayodele, shugaban cocinIESC ya yi hasashen cewa wasu ’yan takarar ADC biyu za su hana Shugaba Bola Tinubu da Atiku Abubakar lashe zaben 2027.
A labarin nan, za a ji yadda Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya raba manyan mukamai a tsakanin mutanen Kano, kama daga tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Ganduje.
Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da asusun TISSF domin ba ma’aikatan manyan makarantu bashin da ya kai N10m ba tare da ruwa ba, don inganta walwala da ci gaban ilimi.
Gwamnatin tarayya ta ce gyaran gadar Third Mainland zai ci Naira tiriliyan 3.8, sabuwar gini 3.6, FEC ta amince da gyaran gadoji da dama a Najeriya cikin gaggawa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP, Peter Obi, ya taso shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan shirinsa na kwashe kwanaki a kasashen waje.
Bola Tinubu
Samu kari