Majalisar dokokin tarayya
Dan takarar majalisar Tarayya a PDP a mazabar Kabba-Bunu Ijumu a jihar Kogi, Honarabul Olaiya Michael ya riga mu gidan gaskiya a jiya Laraba 19 ga watan Yuli.
Tun tuni an yi ta samun sabani a kan wadanda za su shugabanci NEDC da aka kafa a 2017. Jiya Bola Tinubu ya rubuta takarda game da nadin shugabannin hukumar.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya nada shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas a matsayin wakili a majalisar daraktocin Hukumar NEDC.
Majalisar Wakilan Najeriya ta tabbatar da nadin hafsoshin tsaro bayan Shugaban kasa Bola Tinubu ya mika su ga majalisar don tantancewa a makon da ya gabata.
Abuja - Majalisar wakilan tarayya ta buƙaci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yaye takunkumin ɗaukar ma'aikata a hukumomi da ma'aikatun gwamnatin tarayya.
Majalisar wakilai ta amince da ƙarin farashin kuɗin man fetur zuwa N617 kan kowace lita duk da kiraye-kirayen da ƴan Najeriya ke yi na a dakatar da ƙarin kuɗin.
Majalisar dokokin jihar Osun ta amince da kudirin sauya sunan jihar Osun daga 'State of Osun' zuwa asalin sunan da kowa ya sani wato 'Osun State' ranar Litinin.
'Yan majalisar Wakilai yanzu haka suna kan tantance hafsoshin tsaro a dakin majalisar da Shugaba Bola Tinubu ya tura musu a makon da ya gabata don tantancewa.
An jefa talaka a halin Wayyo Allah, masu mulki sun cigaba da bushasha. Bola Tinubu da Kashim Shettima za su ci abincin Biliyoyi, yayin da ake kira kara hakuri
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari