Majalisar dokokin tarayya
Dan majalisar wakilai daga jihar Zamfara ya ce 'yan bindiga sun ba karnukansu jariran da aka haifa sun cinye su a cikin daji. Ya ce wata mata ne ta haife su a daji.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar Kaura Namoda/Birnin Magaji a jihar Zamfara, Aminu Sani Jaji, ya koka kan cin kashin da 'yan bindiga ke yi wa mutanen mazabarsa.
Majalisar dattawa ta ce wanda ake cikin bidiyon da ake abubuwan da ba su dace ba, ba sanata mai ci ba ne kuma ofishin da suke ciki ba na Majalisa ba ne.
An gabatar da kudirin karba-karba na shugaban kasa da mataimakinsa a yankuna shida na inda majalisar ta ƙi amincewa da kudurin dokar sauya kundin tsarin mulki.
Za ku ji a wannan rahoto cewa yan ta'addan Boko Haram na kwace makaman sojoji da aka sayawa da jami'an tsaro masu yawa, inji Dan majalisar Filato, Yusuf Gadgi.
Francess Ogbonnaya ta zargi Farfesa Sandra Duru da ba ta N300,000 domin ta ƙirƙiri sautin bogi da zai bata sunan Sanatar Kogis Natasha Akpoti-Uduaghan.
Allah Ya karbi ran surukar shugaban majalisar wakilai, Abbas Tajudeen Marigayiyar ta yi bankwana da duniya ne tana da shekara 85 a daren ranar Alhamis.
Dan Majalisar Wakilai, Hon. Terseer Ugbor ya caccaki gwamnatin Benuwai karkashin Gwamna Hyacinth Alia da rashin jawo kowa a jiki a yaƙi da matsalar tsaro.
Majalisa ta karɓi sunayen da ShugabaTinubu ya aika don nada shugabanni a sababbin hukumomin ci gaban NCDC, SWDC da SSDC, za a fara tantance su nan ba da jimawa ba.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari