Majalisar dokokin tarayya
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya maka Natasha Akpoti a gaban kotun tarayya yana neman ta ba shi hakuri kan sakon da ta wallafa.
Majalisar Dattawa ta amince da biyu daga cikin kudurorin dokar gyaran haraji huɗu da Shugaba Bola Tinubu ya gabatar bayan rahoton kwamitin majalisar.
Yayin da rikicin shugabancin LP ke ƙara tsananta. ɓangaren Julius Abure ya dakatar da Gwamna Alex Otti na jihar Abia da wasu ƴan Majalisa 5 bisa zargin cin amana.
Shugaba Bola Tinubu ya mika kasafin N1.78tn na Abuja ga majalisa, yana neman amincewa da gaggawa don kammala manyan ayyuka da inganta rayuwar jama'a.
Majalisar wakilai za ta kafa kwamitin sulhu tsakanin Simi Fubara da Nyesom Wike a jihar Rivers. Majalisar za ta saka dattawan Najeriya a kwamitin sulhun.
Hon. Ahmed Jaha ya ce Boko Haram na amfani da jiragen sama masu sarrafa kansu a Borno. Ya ce sun fi sojoji kayan yaki na zamani. Gagdi ya ce an ƙwace tankoki 40.
Sanata Barau Jibrin ya goyi bayan kudirin da Sanata Kawu Sumaila ya gabatar kan kisan Hausawa 'yan Farauta a Edo. Barau ya ce za su tabbatar an hukuntasu.
Lauyoyi sun nemi majalisar tarayya ta kwace ikon majalisun Benue da Zamfara saboda dakatar da 'yan majalisu 23. Sun hango abin da zai faru idan ba a dauki mataki ba.
An samu guguwar sauya sheka a majalisar wakilan Najeriya. 'Ƴan majalisa guda shida na jam'iyyar PDP mai adawa sun tattara kayansu daga PDP zuwa jam'iyyar APC.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari