Majalisar dokokin tarayya
A labarin nan, za a ji cewa cewa Pat Akpabio, surukar Shugaban Majalisar Dattawa ta zargi Godswill Akpabio da aikata miyagun laifuffuka a Akwa Ibom.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon 'dan majalisa da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya i wa afuwa, Farouk Lawan ya fadi abin da ya raba da da Kwankwaso.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana cewa za ta kammala duba wa tare da amincewa da gyaran dokar INEC kafin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji yadda zargin da Amurka ta yi a kan Najeriya na cewa ana yi wa kiristoci kisan kiyashi ya dauki hankali, ana son fara bincike.
‘Yan majalisar wakilai uku daga Kaduna sun sauya sheka daga PDP zuwa APC, yayin da Gwamna Uba Sani ya karrama su ta hanyar halartar zaman majalisar na yau.
Majalisar dokokin Najeriya na shirin dawo da zaben shekarar 2027 zuwa 2026. Ana son dawo da zaben ne 2026 domin bayar da damar gama sauraron korafin zabe a kotuna.
Dan majalisar tarayya daga jihar Osun, Hon. Wole Oke, ya karyata zargin cewa ganawarsa da jakadan Isra’ila na nufin adawa da kafa kasar Falasɗinu.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta bukaci Majalisar Dokokin Jihar Benuwai, ta sake nazari kan batun bashin da Gwamna Alia zai karbo har Naira biliyan 100.
Sanata Ali Ndume ya ce tantance ministoci ba aikin majalisar dattawa ba ne, bayan rikicin takardun bogi na tsohon minista Uche Nnaji ya jawo cece-kuce.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari