Majalisar dokokin tarayya
Shugaban kwamitin labarai da wayar da kan kasa na majalisar dattawa, Danladi Sankara ya nesanta kansa daga shirin da ake yi na tsige Shugaba Muhammadu Buhari, r
Gwamna Samuel Ortom na Jihar Benue ya goyi bayan yunkurin da majalisar dattawa na tsige Shugaba Muhammadu Buhari saboda matsalar tsaro da ke adabar kasar.A cew
Jigo a APC, Sanata Adeseye Ogunlewe, yace dalilai na addini da kabilanci ne zasu kawo cikas ga yunkurin da wasu yan majalisar tarayya ke yi na tsige Buhari.
Jihar Ribas - Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal da tsohon kakakin majalisar wakilai Rt. Hon. Yakubu Dogara, a ranar Asabar sun ziyarci gwamnan.
Mambobin Majalisar Wakilai bangaren marasa Rinjaye sun bai wa Shugaba Buhari Wa’adin mako shida ya kawo karshen tabarbarewar tsaro a Najeriya ko su tsige shi.
Mataimakin kakakin majalisar wakilai ta tarayya, Idris Wase, ya ce jam’iyyar APC mai mulki ta fi taimakon rayukar talaka fiye da yadda wasu gwamnatoci suka yi.
A makon nan ne kasar nan ta sake rikecewa ta bangarori da dama, majalisar dattawa ta yi bayanin yiwuwar tsige shugaban kasa Muhammadu Buhari a nan gaba kadan.
Majalisar wakilan tarayya ta hango yiwuwar wasu Jihohi su auka cikin matsin yunwa nan gaba. Hon. Rimamnde Shawulu ya gabatar da bayani a majalisa a kan haka.
Abuja - Majalisar wakilai ta yi watsi da kudirin dake neman gwamnatin tarayya dakatar da yunkurin hana Babura aiki da take kokarin yi. Rahoton Channels Televsi.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari