Aminu Waziri Tambuwal
Aminu Waziri Tambuwal, dan takarar gwamna a karkashin inuwar jam’iyyar PDP, ya samu nasarar yin tazarce a kan kujerar sa ta gwamnan jihar Sokoto da tazarar kuri’u ma fi kankanta bayan kamala tattara sakamako daga kananan hukumomi
Bayan zaben gwamnoni da aka gudanar a ranar 9 ga watan Maris a jihohin Najeriya, Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta, INEC ta bayyana cewa zabe bai kammalu a wasu jihohi shida ba, jihohin sun hada da Adamawa, Bauchi, Benue, Kano, Plateau
Yanzu dai karamar hukuma guda ake jira a ji sakamakon ta bayan da Jam’iyyar APC ta zaftare tazarar PDP a Jihar Sokoto. Hukumar INEC ta dai dage tattara kuri’un jihar har sai zuwa karfe 9:00 na yau da safe.
Bayan zaben gwamnoni da aka gudanar a ranar 9 ga watan Maris a jihohin Najeriya, Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta, INEC ta bayyana cewa zabe bai kammalu a wasu jihohi shida ba, jihohin sun hada da Adamawa, Bauchi, Benue, Kano, Plateau
Wasu fusattatun matasa a Sokoto sun kwace wa wani dan sanda bindigarsa bayan ya yiwa wani matashi da ya zo kada kuri'arsa rauni a kai a rumfar zaben Magajin Gari 'A' da ke karamar hukumar Sokoto na Arewa yayin zaben cike gibi na g
Rikici ya barke tsakanin wasu jiga-jigan jam'iyyar APC da PDP a rumfar zabe mai lamba 005 da 009 da ke Magajin Gari, Ward 'B' shiyyar Danfarijo a yayin da ake gudanar da zabe a yau Asabar. Jiga-jigan 'yan siyasan sunyi kokarin nun
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Sokoto, Aminu Koji, ya bayyana cewar wasu ‘yan bindiga ne su ka kaddamar da harin kwanton bauna a kan jami’an ‘yan sanda Koji ya kara da cewa, ‘yan bindigar sun kasha jami’an ‘yan sanda biyu a harin
Wasu mata guda uku da gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bawa mukamin kwamishina sun jagoranci mata wajen yin zanga-zangar lumana a ofishin hukumar zabe ta kasa (INEC) da ke Sokoto a yau, Talata, da rana. Matan uku;
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kan ta (INEC) ta bayyana zaben kujerar gwamna da aka yi ranar Asabar da ta gabata a jihar Sokoto a matsayin wanda bai kammalu ba. Baturiyar zabe a jihar, Farfesa Fatima B. Mukhtar, ce ta bayyana da
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari