Aminu Waziri Tambuwal
Wasu mata guda uku da gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bawa mukamin kwamishina sun jagoranci mata wajen yin zanga-zangar lumana a ofishin hukumar zabe ta kasa (INEC) da ke Sokoto a yau, Talata, da rana. Matan uku;
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kan ta (INEC) ta bayyana zaben kujerar gwamna da aka yi ranar Asabar da ta gabata a jihar Sokoto a matsayin wanda bai kammalu ba. Baturiyar zabe a jihar, Farfesa Fatima B. Mukhtar, ce ta bayyana da
Wasu matasa a jihar Sokoto sunyi kira ga rundunar 'yan sanda tayi gaggawan kama shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na jihar saboda barazanar tayar da rikici da ya yi gabanin zaben gwamna a jihar. An yi ikirarin cewa
A jiya, Asabar, 23 ga watan Fabarairu ne aka gudanar da zaben shugaban kasa da 'yan majlisar tayya ('yan majalisar wakilai da dattijai) a fadin kasar nan. Tun a jiyan sakamako su ka fara fitowa daga mazabu daban-daban da ke fadin
Rundunar ‘yan sanda a jihar Sokoto ta kama wani mutum mai suna Shehu Maidamma bisa zargin sa da mallakar wasu kuri’un zabe na bogi. Kakakin rundunar ‘yan sanda a jihar Sokoto, Muhammad Sadiq, ya tabbatar da hakan ga manema labarai
Biyo bayan hukun kotun daukaka kara da ke Sokoto, jam’iyyar APC mai mulki ta mika sunayen ‘yan takarar ta daga jihar Zamfara ga hukumar zabe mai zaman kan ta domin a fafata da su a zabukan shekarar nan. Da yak e tabbatar da hakan
Gwamna Tambuwal yace an so a nada Femi Gbajabiamila a matsayin Shugaban Majalisa amma sai Tinubu ya saba alkawarin da aka yi da shi. Tsohon Shugaban Majalisar Tarayyar ya fadi duk abin da ya auku tsakanin sa da Tinubu.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya cire kwaminnan san a yada labarai, Bello Goronyo, bisa zargin sa da yin zagon kasa ga takara da gwamnatin Tambuwal. A jawabin da Abu Shekara, kakakin gwamnan ya fitar, ya ce Tambuwal
Mun turaku Sakkwato ne domin cika alkawarin da babban hafsan Sojan sama ya dauka ne a shekarar data gabata, a yayin wata ziyara daya kai jahar a shekarar data gabata, yayin da ya fahimci akwai matsala a sha’anin tsaro a jahar Sakk
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari