Aminu Waziri Tambuwal
A yau, Asabar, ne aka binne gawar tsohon shugaban kasar Najeriya na farko a mulkin dimokradiyya, Marigayi Alhaji Shehu Shagari, a mahaifar sa, karamar hukumar Shagari, dake jihar Sokoto. Tsohon shugaban jami'ar Usman Danfodio Sok
Gwamnan Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya yabawa kokarin gwamnatin tarayya a kokarinta na tabbatar da tsaro a jihar da ma ragowar sassan kasar nan. Tambuwal ya yi wannan kalami ne a jiya, Laraba, yayin karbar bakuncin shugaban run
Wasu hotuna da faifan bidiyo da suka fantsama a dandalin sada zumunta daban-daban sun nuna tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai ci, Aliyu Wamako, na watsi da kudi a gidansa ga magoya bayansa. A jikin hotunan da faifan bidiy
Jam'ian rundunar 'yan sandan Najeriya reshen jihar Sokoto sun hallaka maigarin kauyen gidan Bunu, Alhaji Adduwa, tare da dansa, Aliyu Abdullahi, yayin musayar wuta tsakaninsu da jami'an tsaron. Kazalika rundunar ta sanar da kama
Mun ji cewa Jam’iyyar APC ta maka Tambuwal kara a gaban babban Kotun Najeriya inda APC ta nemi a tsige Gwamnan Sokoto daga kujerar sa. Jam’iyyar ta juyawa Gwamnan na Sokoto baya a sakamakon sauya-sheka da yayi zuwa PDP.
A sanarwar da kungiyoyin limaman kabilar Yoruba a jihar Sokoto suka fitar a yau, Lahadi, sun ce marigayin ya mutu ne a Iwo, garinsa na haihuwa, dake jihar Osun a daren juma'a bayan ya sha fama da rashin lafiya. An yi jana'izar sa
Kamar yadda ta sanar a jadawalin tsare-tsarenta na yakin neman zaben shugaban kasa, ayarin kamfen din dan takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar PDP ya dira a jihar Sokoto, arewa maso yammacin Najeriya. Jam'iyyar ta PDP za
A jiya, Juma'a, ne rahotanni su ka bayyana cewar an samu bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda da ta kwace iko da karamar hukumar Tangaza a jihar Sokoto. A cewar rahotannin, kungiyar na dauke da muggan makamai sannan na yin wa
A sanarwar da ta fitar ranar Juma'a, kakakin 'yan sandan jihar, Cordelia Nwawe ta shaidawa majiyar Legit.ng cewa kwamishinan 'yan sanda, Murtala Mani da mataimakinsa, Baba Isa sun tafi garin Tangaza a ranar Juma'a domin gano abind
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari