Aminu Waziri Tambuwal
Jagoran ‘Dan adawa, Timi Frank ya fadawa PDP ta makara wajen shirya zanga-zanga. Timi Frank ya Jam’iyyar hamayya ta bar gini tun ranar zane.
Wasu Masoyan Gwamna Aminu Tambuwal da Abdullahi Ganduje sun dage da addu’a kafin zaman kotu a makon nan, inda su ka hakikance cewa har a kotun koli, su za su sake samun nasara.
Malaman addinin Isalama na jihar Sokoto sun hada salla ta musamman don neman taimakon Allah a hukuncin da kotun koli zata yanke a kan nasarar Aminu Tambuwal da ake kalubalanta a jihar. Idan zamu tuna, kotun kolin ta saka ranar 20
An jima Kotun koli za ta yanke hukunci a karar zaben Sokoto, Imo da Kano. Shari’an karar Gwamnoni 3 za ayi a yau wanda kowa ya ke sa rai.
Gwamnonin PDP na Arewa sun fara hangen 2023 a kujerar shugaban gwamnonin jam’iyya. Aminu Tambuwal wanda shi ne mataimakin gwamnan gwamnoni na NGF shi ne a kan gaba.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal a ranar Juma’a, 10 ga watan Janairu ya yi umurnin fara biyan ma’aikata karancin albashi na 30,000 wanda aka aiwatar a jihar.
Mun tattaro maku Jerin Gwamnonin da har yanzu shari’ar su ta ke gaban kotu a Najeriya. Gwamnonin sun hada da Abdullahi Ganduje, Bala Mohammed, Ahamdu Fintiri da sauransu.
Za ku ji yadda arangamar Bafarawa da Aliyu Wammako ta kaya a filin jirgi inda aka yi cacar-baki a gaban Jama’a tsakanin Sanata Wammako da Mai gidansa a baya.
Gwamnan jahar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal ya kaddamar da aikin tantancewa tare da yi ma bakin haure mazauna jahar Sakkwato rajista tare da hadin gwiwar hukumar kula da shige da fice ta Najeriya.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari