Aminu Waziri Tambuwal
Wani ‘Dan APC da Magoya bayansa sun kwarewa jam’iyya baya. ‘Dan takarar APC ya tsere ya dawo PDP a Jihar Sokoto ana dafe da zaben majalisar Binji.
Sultan ya koka game da yadda zaben 2019 ya raba kan Jama’a a Jihar Sokoto. Sarkin Musulmin ya ce b a taba samun sabanin da aka samu kamar na zaben bara ba.
A wani takaitaccen sako da ya fitar ranar ranar jim kadan bayan sanar da hukuncin da kotu ta zartar a kan kujerun gwamnonin jam'iyyar PDP na jihohin Adamawa, Bauchi da Benuwe, Atiku ya jinjina wa 'yan Najeriya tare da taya gwamnon
A jiya ne Nyesom Wike ya taya Gwamnan Sokoto murnar samu nasara a kotun koli murna. Babban Gwamnan Kudu ya yi farin-ciki da nasarar Tambuwal a kotu, ya kuma yabawa kotun koli.
A ranar Alhamis data gabata ne kotun koli ta tsayar da ranar Litinin, 20 ga watan Janairu, domin yanke hukunci a kan karar kalubalantar kujerun gwamnonin jihohin Kano da Sokoto. A ranar Laraba ne kotun kolin mai alkalai 7 a karkas
Jagoran ‘Dan adawa, Timi Frank ya fadawa PDP ta makara wajen shirya zanga-zanga. Timi Frank ya Jam’iyyar hamayya ta bar gini tun ranar zane.
Wasu Masoyan Gwamna Aminu Tambuwal da Abdullahi Ganduje sun dage da addu’a kafin zaman kotu a makon nan, inda su ka hakikance cewa har a kotun koli, su za su sake samun nasara.
Malaman addinin Isalama na jihar Sokoto sun hada salla ta musamman don neman taimakon Allah a hukuncin da kotun koli zata yanke a kan nasarar Aminu Tambuwal da ake kalubalanta a jihar. Idan zamu tuna, kotun kolin ta saka ranar 20
An jima Kotun koli za ta yanke hukunci a karar zaben Sokoto, Imo da Kano. Shari’an karar Gwamnoni 3 za ayi a yau wanda kowa ya ke sa rai.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari