Aminu Waziri Tambuwal
A ranar Lahadin nan Gwamnati ta ba Jigawa N47b da ta kashe. N10b daga cikin kudin sun fito ne daga aikin filin jirgin da jihar tayi sai kuma bashin Paris Club.
Gwamnan Jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal ya nuna damuwarsa tare da yin jaje a kan kisan gillar da maharan Boko Haram suka yi wa wasu manoma a jihar Borno.
Za ku ji Gwamnoni 4 da su ka canza sheka, su ka bar jam'iyyarsu daga 2015 zuwa yau. Mun kawo Tambuwal, Obaseki da sauran Gwamnonin da su ka yi watsi da PDP/APC.
Mun ji cewa an shiga kotu da wadanda aka kama sun saci kayan tallafi a Filato. Tsagerun da su ka wawuri dukiyar al’umma a lokacin zanga-zanga za su tafi kukurku
Asusun VAT da sauran haraji sun yi kasa kadan a watan da ya wuce. Idan aka kamanta da abin da aka raba a watan Agusta, za a ga cewa an samu raguwar N200bn.
Gwamnoni sun kai karar gwamnatin tarayya a babban kotun koli na kasa. Sun ce dokar 0010 ta ci karo da tsarin mulkin kasar nan, don haka sai ayi fatali da ita.
Za ku ji wasu Gwamnonin da su ka yi tazarce bayan sun fice daga APC zuwa PDP. Godwin Obaseki ya kafa tarihin lashe zabe sau biyu a jere a Jam’iyyu dabam-bam.
Bisa dukkan alamu takarar Mutanen Ibo a 2023 ta na samun goyon baya daga manyan Arewa. ‘Dan siyasar Kano ya ce ya na goyon bayan Inyamurai, amma da sharadi.
Muhammadu Bello, hadimi na musamman ga gwamnan kan harkokin sadarwa da hulda da al'umma, shi ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari