Aminu Waziri Tambuwal
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya shirya tattaunawa da shugaban kasa Muhammadu Buhari a kan kisan gillar da 'yan bindiga ke yi wa jama'ar jihar sa.
An samu gawar mutane 25 a kauyen Kuzari a yayin da aka samu gawar mutane biyar, da suka hada da yara, a kauyen Masawa. An garzaya da wadanda su ka samu raunuka
Jam’iyyar PDP ta samu kan ta a cikin sabanin shugabanci a wasu Jihohi. Jihar Kaduna, Ekiti da Filato su na cikin inda wannan rigima ta yi kamari kawo yanzu.
Gwamnonin PDP sun fadi ‘Dan siyasa 1 da dole ayi aiki da shi a zaben 2023. Gwamnonin Jam’iyyar PDP sun yabawa aikin tsohon Gwamnan Jigawa watau Sule Lamido.
Mun fahimi cewa dakilewa Gwamnoni iko da karfafa Majalisa zai hada shugaban kasaBuhari da Gwamnoni fada. Su na ganin shugaban kasar ya shiga hurumin majalisa.
Sanatan ya bayyana cewa yanzu haka jama'arsa sun dogara ne da sojojin kasar Nijar domin samun ceto duk lokacin da 'yan bindiga su ka kai musu hari. "Babu tsaro
A kowace rana Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto zai rika biyan masu aikin COVID-19 kudi har N15, 000. Jaridar Daily Trust ta fitar da wannan rahoto.
Kwamishinan kasa da gidaje, Surajo Gatawa, ya mutu a daren ranar Lahadi,kamar yadda jaridar TheCable ta rawaito a daren nan. Jaridar ta ce wata majiya a gidan
Gwamnatin jihar Sokoto ta sanar da rasuwar kawun Gwamna Aminu Tambuwal, Sheikh Haruna Waziri Usman. Babban malamin ya rasu yana da shekaru 96 a duniya a yau.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari