Aminu Waziri Tambuwal
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal ya yi zargin cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mayar da mutanen kudu maso gabas saniyar ware wajen rabon mukamai.
Gwamnan jihar Soktoo, Aminu Waziri Tambuwa, a ranar Juma'a ya yi karin haske kan abinda ya auku tsakanin jami'an tsaro da matasan Sokoto kan dalibar da tayi bat
Gwamnonin jihohi 9 ke batar da miliyoyin kudi domin daukar hayar jiragen sama su na kamfe. Wadannan gwamnoni na amfani da jirage zuwa yawon yakin neman zabe.
Aminu Waziri Tambuwal, gwamnan Jihar Sokoto kuma dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar PDP ya yi zargin cewa ‘yan Najeriya su na rayuwa cikin kunci kark
Mun kawo jerin Gwamnonin Najeriya masu-ci 17 da za su fita daga gidan gwamnati a badi. Akwai Gwamnonin na PDP da na APC neman kujerar shugaban kasa da Sanata.
Aminu Tambuwal ya tona wanda APC ta ke so ta tsaida a matsayin ‘dan takarar Shugaban kasa. Gwamnan ya ce Ahmad Lawan za a fito da shi a matsayin ‘dan takara.
Gwamnatin jihar Sokoto ta dakatar da shirin komawa makarantun Firamare da na Sakandare a jihar saboda dokar kulle da ta saka a fadin jihar, ta kara mako guda.
Mun kawo sunayen wasu cikin wadanda suka yanki fam, suka fito neman takarar shugabanci daga Arewacin Najeriya bayan irinsu Atiku Abubakar da Rabiu Kwankwaso.
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya nuna karfin gwiwar yin nasara a zaben fidda dan takara na shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP mai adawa.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari