Aminu Waziri Tambuwal
Tsakanin ranar Asabar da Lahadin nan ne jam’iyyar PDP za ta gudanar da zaben tsaida gwani. Za ku ji abin da zai taimakawa 'yan takaran da kuma nakasarsu a PDP.
Abdussamad Dasuki ne zai yi wa jam’iyyar PDP takarar majalisa a yankin Kebbe/Tambuwal. ‘Dan siyasar ya bayyana cewa Atiku bai da farin jinin da zai ci zabe.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal ya yi zargin cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mayar da mutanen kudu maso gabas saniyar ware wajen rabon mukamai.
Gwamnan jihar Soktoo, Aminu Waziri Tambuwa, a ranar Juma'a ya yi karin haske kan abinda ya auku tsakanin jami'an tsaro da matasan Sokoto kan dalibar da tayi bat
Gwamnonin jihohi 9 ke batar da miliyoyin kudi domin daukar hayar jiragen sama su na kamfe. Wadannan gwamnoni na amfani da jirage zuwa yawon yakin neman zabe.
Aminu Waziri Tambuwal, gwamnan Jihar Sokoto kuma dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar PDP ya yi zargin cewa ‘yan Najeriya su na rayuwa cikin kunci kark
Mun kawo jerin Gwamnonin Najeriya masu-ci 17 da za su fita daga gidan gwamnati a badi. Akwai Gwamnonin na PDP da na APC neman kujerar shugaban kasa da Sanata.
Aminu Tambuwal ya tona wanda APC ta ke so ta tsaida a matsayin ‘dan takarar Shugaban kasa. Gwamnan ya ce Ahmad Lawan za a fito da shi a matsayin ‘dan takara.
Gwamnatin jihar Sokoto ta dakatar da shirin komawa makarantun Firamare da na Sakandare a jihar saboda dokar kulle da ta saka a fadin jihar, ta kara mako guda.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari